Gwamnatin jihar Anambra ta samu nasarar ceto wata matashiya mai shekaru 19 da wasu da ake zargin wasu matasa da yara su 6 sun yi mata fyade a Anam dake
Gwamnatin jihar Anambra ta samu nasarar ceto wata matashiya mai shekaru 19 da wasu da ake zargin wasu matasa da yara su 6 sun yi mata fyade a Anam dake
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar sun haɗu a wurin ɗaurin aure a Abuja ranar Asabar. Irin wannan haɗuwa da ba kasafai ba
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya amince da karin mafi karancin albashi ga ma’aikatan jihar zuwa 40000 domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur. Uzodimma lokacin da yake jawabi ga
Matar shahararren dan kasuwar nan, Alhaji Dahiru Barau Mangal ta rasu. Hajiya Aisha Dahiru Mangal ta rasu a wani asibiti dake Abuja da maraicen ranar Asabar bayan gajeriyar rashin lafiya.
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta ce jami’anta sun kama wasu yan kasar China 13 kan zargin hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a
Wani jirgin bayar da horo na rundunar sojan saman Najeriya ya fado a Makurdi babban birnin jihar Benue. A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar sojan saman Najeriya,
Kwamanda rundunar tsaron haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai a yankin arewa maso yamma General I.S Ali ya ce mayakan Boko Haram 8 ne suka mika wuya ga rundunar a
Rundunar yan sandan jihar Anambra da haɗin gwiwar yan bijilante na jihar sanar da sun kashe masu garkuwa da mutane su biyu a wani farmaki da suka kai kauyen Ichida
Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS ta ce ta gurfanar da tsohon shugaban Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele a gaban kotu. Hukumar ta sanar da haka ne a
Majalisar wakilai ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta janye hanin da tayi na hana sayar da man fetur a garuruwan da suke da tazarar kilimita 20 daga kan
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da suka yi mulki tare a shekarar 1999. Ganawar da yayi da tsofaffin gwamnonin ta gudana ne a fadar shugaban kasa
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya hana sana’ar baban bola ko kuma yan gwangwan a dukkanin kananan hukumomin jihar 27. Gwamnan ya sanar da hanin ne a kokarin dakile
Jami’an tsaron bijilante dake unguwar Gurungawa a karamar hukumar Kumbotso ta jihar Kano sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da satar karnuka da kuma agwagwi. Kwamandan bijilante na
Gwamnonin jam’iyar PDP za su gudanar da wata ganawa ranar Talata domin tattauna halin da al’amura ke gudana a Najeriya. A cikin wata sanarwa ranar Litinin dake sanar da taron,
Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Jos South and Jos North, Dachung Musa Bagos ya shawarci mutanen mazabar sa da su yi amfani da damar da kudin
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya ce dukkanin makarantun da aka rufe a wasu sassan jihar saboda matsalar tsaro za a sake bude su. Bago ya fadi haka ne a
Hatsarin wata babbar mota ya hallaka akalla mutane hudu a Dutse-Baupma dake kallon gidan man AYM Shafa akan titin Dutse-Bwari a yankin Bwari dake birnin tarayya Abuja. Hatsarin ya faru
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya sanya hannu kan wata doka ta musamman da ta sauya fasalin ma’aikatun gwamnatin jihar daga 28 zuwa 16. A cewar Sulaiman Bala Idris
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun samun nasarar ceto wasu mutane 24 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Sojojin sun samu
Wasu ma’aikatan gwamnatin tarayya da dama na cigaba da nuna rashin jin dadinsu kan yadda har yanzu ba a biya su albashin wata Yuni ba. Ma’aikatan da dama sun bayyana