Yan sanda sun kashe masu mutane biyu masu garkuwa da mutane

Rundunar yan sandan jihar Anambra da haɗin gwiwar yan bijilante na jihar sanar da sun kashe masu garkuwa da mutane su biyu a wani farmaki da suka kai kauyen Ichida dake karamar hukumar Anaocha ta jihar.

Sabon kwamishinan yan sandan jihar, Mista Adeyemi Adeoye shi ne ya bayyana haka a wurin wani taron manema labarai a Awka babbar birnin jihar.

Ya ce jami’an tsaron sun samu nasarar ceto wata mace ba tare ta ji rauni ba farmakin da suka kai da misalin karfe 08:13 na daren ranar Talata.

Jihar Anambra na daga cikin jihohi yankin kudu maso gabas dake fama da matsalar tsaro sakamakon ayyukan

More from this stream

Recomended