Rundunar Æ´an sandan jihar Niger ta tabbatar...

Rundunar Æ´an sandan jihar Niger ta ce mutane shida aka...

Top Stories

Hausa

Rundunar Æ´an sandan jihar Niger ta tabbatar da mutuwar mutane 6...

Sulaiman Saad
Hausa

Wata Mummunar Gobara Ta Sake Tashi A Kasuwar Singa Da Ke...

Muhammadu Sabiu
Hausa

Ƴan Fashi Sun Kashe DPO A Jihar Katsina

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Tinubu ya naÉ—a sabon shugaban hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON

Shugaban kasa,  Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON. An sanar da naɗin nasa ne a wata sanarwa da aka fitar ranar Laraba ta bakin mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga. Sanarwa ta ce nadin zai fara aiki ne...

Secure North

Arewa

Ranar Litinin za a sake  bude ginin ofishin jam’iyyar PDP da...

Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam'iyar PDP dake biyayya ga  ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buÉ—e ginin sakatariyar jam'iyar a ranar Litinin. Anyanwu ya bayyana haka ne bayan taron da hukumar zabe mai zaman kanta ta Æ™asa INEC ta yi da jam'iyyun siyasa inda tsagin...
Sulaiman Saad
Sulaiman Saad

Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin

Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu. Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi. Tun da farko...

Category

Rundunar Æ´an sandan jihar Niger ta tabbatar da mutuwar mutane 6...

Sulaiman Saad