Gwamnan Nasarawa Zai Nemi Kujerar Sanata A...

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa...

Top Stories

Hausa

Gwamnan Nasarawa Zai Nemi Kujerar Sanata A 2027

Muhammadu Sabiu
Hausa

Makami Mai Linzami Ya Lalata Makarantar Yara A Tsakiyar Isra’ila

Muhammadu Sabiu
Hausa

Iran Ta Ce Ta Harbo Jirgin Yaƙin Isra’ila, Isra’ila Ta Musanta

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Sojoji sun kashe kwamandan yan ta’addar ISWAP a Yobe

Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta'addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf  wanda shi ne Munzir na Dursula dake Goniri a karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe. Sojojin sun samu nasarar kashe shi  ne a lokacin...

Secure North

Arewa

Shugaban jam’iyar PDP na Zamfara ya koma APC

Shugaban jam'iyar PDP na jihar Zamfara, Dr. Jamil  Jibo Magayaki ya koma jam'iyar APC. Dr Jamil ya koma jam'iyyar APC ne bayan da gwamnan jihar, Dauda Lawal Dare ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP ya zuwa APC. A wata sanarwa da ya wallafa a shafukansa na soshiyal midiya tsohon shugaban na...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Sojoji Sun Kqshe ’Yanbindiga 45 Bayan Harin Wani Kauye A Katsina

Jami’ai a arewacin Najeriya sun ce sojojin ƙasar sun kashe ’yanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina.Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a yammacin ranar Juma’a, kamar yadda hukumomin jihar suka tabbatar.Tun da farko, an ce ’yanbindigar sun fito ne daga jihar Zamfara mai...

Category

Gwamnan Nasarawa Zai Nemi Kujerar Sanata A 2027

Muhammadu Sabiu