Kotu Ta Yanke Wa Wata Mata Hukuncin...

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa...

Top Stories

Hausa

Kotu Ta Yanke Wa Wata Mata Hukuncin Shekaru Ashirin Kan Safar...

Muhammadu Sabiu
Hausa

Ƴanta’adda Sun Yi Awon-gaba Ɗalibai a Wata Makaranta A Borno

Muhammadu Sabiu
Hausa

Rashin Tsaftataccen Makamashi Na Kashe Mutane Dubu ÆŠari A Najeriya Duk...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Yan bindiga sun kashe jami’an kwastam biyu a jihar Kebbi

Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami'an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a  garin Tugar dake Æ™aramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi. Jaridar The Punch ta rawaito cewa yan bindigar sun farma wani shingen binciken jami'an da tsakar daren ranar Laraba. Wata majiya ta...

Secure North

Arewa

EFCC ta kama shugaban hukumar makamashi ta Najeriya kan zargin almundahanar...

Jami'an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati sun kama, Mustapha Abdullahi shugaban hukumar makamashi ta Najeriya wato Energy Commission of Nigeria a turance kan zargin da ake masa ta almundahanar kuɗaɗe da yawansu ya kai naira biliyan ₦500. A cewar jaridar The Cable. an kama,...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC

Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...

Category

Kotu Ta Yanke Wa Wata Mata Hukuncin Shekaru Ashirin Kan Safar...

Muhammadu Sabiu