Ƴan majalisar dokokin jihar Adamawa 14 sun fice daga jam’iyar PDP
Shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa, Bathiya Wesley ya fice daga jam'iyar PDP tare da wasu mambobin majalisar su 13.
A yayin zaman majalisar na ranar Laraba akawun majalisar Umar Usman Hamid ya karanta yadda zaman majalisar na ranar zai kasance bayan nan ne kuma shugaban majalisar Bathiya Wesley ya sanar...

Iska mai guba ta halaka masu hakar ma’adanai su 37Â a...
Aƙalla masu hakar ma'adanai 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan da suka shaki gurɓatacciyar iskar Carbon Monoxide a cikin ramin da suke aiki a wurin hakar ma'adanai dake Zurak a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato.
A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha'anin tsaro lamarin ya faru...
An Ga Jinjirin Watan Ramadan a Saudiyya
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar.Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, zai kasance ranar farko ta wannan watan mai tsarki.Haramain ta kara da cewa: “An hango watan Ramadan a...




