Aslam Aliyu ta hannun damar Atiku ta koma jam’iyar APC
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam'iyyar ADC inda ta koma jam'iyar APC.
A wata sanarwa da ta fitar ranar Lahadi Aslam ta ce ta É—auki matakin sauya shekar ne bayan dogon duba na tsakanaki kan alkiblar siyasar Najeriya da...

Yan sanda sun kuɓutar da mutane 5 da aka yi garkuwa...
Jami'an yan sanda daga rundunar yan sandan jihar Ogun da ta jihar Lagos sun samu nasarar ceto da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su su ka kuma kashe masu garkuwar su huÉ—u a wani farmakin hadin gwiwa da su kai dazukan dake kan iyakokin jihohin biyu.
Farmakin...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




