Gwamna Ododo ya bi layin zaɓen domin zaɓen maigidansa Yahya Bello
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo a ranar Litinin ya shiga layin masu kaɗa kuri'a domin zaɓen wanda ya gada, Yahaya Bello a zaɓen fitar da gwani da aka gudanar na mazabar dan majalisar dattawa da zai wakilci mazabar Kogi ta tsakiya.
Bello wanda tsohon gwamnan jihar ne da ya shafe...

Danjuma Goje ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani na...
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje ya ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani da jam'iyar APC ta gudanar a mazaɓarsa ta Gombe ta Tsakiya.
Hakan na nufin Sanatan ya rasa tikitin tsayawa takara a ƙoƙarinsa na tsayawa zaɓe a karo na biyar domin wakiltar al'ummar yankin...
Iran Ta Karɓi Kayan Agaji Daga Kazakhstan
Gwamnan birnin Sarakhs da ke Iran, Majid Beiki, ya bayyana cewa manyan motoci ɗauke da kayan agaji daga ƙasar Kazakhstan sun isa lardin.A cewarsa, kayan agajin sun haɗa da fulawa, magunguna da kuma kayayyakin gwangwani iri daban-daban.Mista Beiki ya bayyana tallafin a matsayin alamar jin kai da tausayi daga...




