Hamas Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da...

Ƙungiyar Hamas ta Falasɗinawa ta bukaci Iran da ta daina...

Top Stories

Hausa

Hamas Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da Hare-Hare Kan Maƙwabtan Ƙasashe

Muhammadu Sabiu
Hausa

Dakarun Iran Sun Ce Sun Kai Hari Na 48 Kan Isra’ila

Muhammadu Sabiu
Hausa

Amurka Ta Yi Iƙirarin Raunata Sabon Jagoran Addinin Iran

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Sojoji sun kashe kwamandan yan ta’addar ISWAP a Yobe

Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta'addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf  wanda shi ne Munzir na Dursula dake Goniri a karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe. Sojojin sun samu nasarar kashe shi  ne a lokacin...

Secure North

Arewa

Shugaban jam’iyar PDP na Zamfara ya koma APC

Shugaban jam'iyar PDP na jihar Zamfara, Dr. Jamil  Jibo Magayaki ya koma jam'iyar APC. Dr Jamil ya koma jam'iyyar APC ne bayan da gwamnan jihar, Dauda Lawal Dare ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP ya zuwa APC. A wata sanarwa da ya wallafa a shafukansa na soshiyal midiya tsohon shugaban na...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Sojoji Sun Kqshe ’Yanbindiga 45 Bayan Harin Wani Kauye A Katsina

Jami’ai a arewacin Najeriya sun ce sojojin ƙasar sun kashe ’yanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina.Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a yammacin ranar Juma’a, kamar yadda hukumomin jihar suka tabbatar.Tun da farko, an ce ’yanbindigar sun fito ne daga jihar Zamfara mai...

Category

Hamas Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da Hare-Hare Kan Maƙwabtan Ƙasashe

Muhammadu Sabiu