Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai...

Wasu da ake zargin yan bindiga ne dauke da makamai...

Top Stories

Hausa

Trump Ya Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakanin Lebanon Da Isra’ila

Muhammadu Sabiu
Hausa

Trump Ya Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakanin Lebanon Da Isra’ila

Muhammadu Sabiu
Hausa

Kotu Ta Ba EFCC Izinin Kama Tsohuwar Minista Sadiya Umar Farouq

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai akan hanyarsu ta zuwa...

Wasu da ake zargin yan bindiga ne dauke da makamai sun yi garkuwa da wasu É—alibai akan  hanyarsu ta zuwa wurin rubuta jarabawar shiga  jami'a ta UTME. Lamarin ya faru ne akan titin Makurdi zuwa Otukpo a jihar Benue. Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Benue, Anene Sewuse ta...

Secure North

#SecureNorth

Shugaban jam’iyar APC ya bawa wadanda su ka jikkata a rikicin...

Nentawe Yilwatda shugaban jam'iyar APC na kasa ya bayar da tallafin naira miliyan 15 ga mutanen da su ka jikkata a harin da yan bindiga su ka kai Unguwar Rukuba dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato. Yilwatda ya sanar da bayar da tallafin kuɗin ne a ranar Asabar...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Al’ummomin Wudil Sun Zargi ’Yan Sanda Da Kona Gidaje Kan Rikicin...

Wasu al’ummomi a yankin ƙaramar hukumar Wudil a Jihar Kano sun zargi ’yan sanda da ƙone musu gidaje, wuraren sana’a, kayan abinci da kuma dabbobi, sakamakon wata hatsaniya da ta shafi mallakar gonaki.Rikicin, wanda ke gaban kotu a halin yanzu, ya shafi mallakar gonakin wata fadama da ke tsakanin...

Category

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai akan hanyarsu ta zuwa...

Sulaiman Saad