Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC
Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata ya ziyarci shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda a gidansa dake Abuja.
Har ya zuwa lokacin wallafa wannan labarin babu wata sanarwa da ta bayyana dalilin ganawar ta su.
Sai dai ziyarar na zuwa ne dai-dai lokacin da ake cigaba...

Dauda Lawal ya yabawa dakarun soja bayan da su ka kashe...
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya yabawa dakarun sojan Najeriya na rundunar haɗin gwiwa ta Operation Fansan Yamma kan nasarar da su ka samu a yaƙin da su ke da yan ta'adda a jihar.
A wata sanarwa da aka fitar ranar Lahadi, Sulaiman Idris mai magana da yawun gwamnan...
Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC
Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...




