Tinubu ya naÉ—a sabon shugaban hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON.
An sanar da naÉ—in nasa ne a wata sanarwa da aka fitar ranar Laraba ta bakin mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga.
Sanarwa ta ce nadin zai fara aiki ne...

Ranar Litinin za a sake bude ginin ofishin jam’iyyar PDP da...
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam'iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buÉ—e ginin sakatariyar jam'iyar a ranar Litinin.
Anyanwu ya bayyana haka ne bayan taron da hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta yi da jam'iyyun siyasa inda tsagin...
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...




