An harbe shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta MACBAN a jihar Benue
Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Assembly of Nigeria(MACBAN) a jihar Benue, Ardo Risku Muhammad ya rasu.
An kashe Muhammad ne tare da wani makusancinsa da ake kira Yakubu Isa a wani harin kwantok ɓauna da aka kai musu a Okwudu dake ƙaramar hukumar Otukpo ta jihar...

Okowa ya ziyarci ofishin EFCC dake Lagos
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin.
Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan na da alaƙa da binciken almundahanar kuɗaɗe da ake zargin ya aikata lokacin da yake jagorantar jihar Delta.
A watan Nuwamban...
Tinubu Ya Amince Da Tura Masu Tsaron Daji 1000 Da Tawagar...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a yankin, bayan garkuwa da ɗalibai da malamai a ranar goma sha biyar ga watan Mayu, shekara ta dubu biyu...




