Jam’iyar APC ta lashe zaÉ“en Æ™ananan hukumomin jihar Edo
Jam'iyar APC ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 18 da kansiloli 192 da aka gudanar a jihar Edo.
Da yake sanar da sakamakon zaɓen ranar Lahadi, shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Edo, Jonathan Aifuobhokhan ya ce jam'iyar ta yi nasara a dukkanin kananan hukumomin da...

An kama mutumin da ya yi garkuwa da kansa don karɓar...
Rundunar ƴan sandan jihar Ondo ta ce ta kama wani mutum mai shekaru 33 bayan da aka zarge shi da shirya yin garkuwa da kansa tare da karɓar kuɗin fansa daga yan uwansa
A wata sanarwa da aka fitar ranar Asabar, Abayomi Jimoh mai magana da yawun rundunar yan sandan...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




