Najeriya Ta Fara Shirin Mayar Da ‘Yan...

Gwamnatin Najeriya ta fara shirin dawo da ‘yan kasarta da...

Top Stories

Hausa

Dubban Mutane Sun Tsere Sakamakon Aman Wutar Dutsen Mayon A Philippines

Muhammadu Sabiu
Hausa

Peter Obi Ya Fice Daga Jam’iyyar ADC Saboda Rikici

Muhammadu Sabiu
Hausa

Akwai Yiwuwar Sake Barkewar Yaki Tsakanin Iran Da Amurka – Jami’in...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

APC ta fitar da  sunayen Æ´an takarar a jihar Katsina

Masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam'iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu da aka gudanar. Jerin sunayen ƴan takarar da aka fitar ya kunshi sababbin fuska da kuma yan siyasa dake neman...

Secure North

#SecureNorth

Tinubu ya bada tallafin naira biliyan 2 ga wanda rikicin Jos...

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake jihar Filato. Akalla mutane 28 ne suka mutu bayan da wasu yan bindiga suka bude wuta a wata mashaya dake...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Tinubu: Mun Fitar Da Miliyoyin ’Yan Najeriya Daga Talauci

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shirye-shiryen tallafin rayuwa da gwamnatinsa ta aiwatar sun taimaka wajen fitar da miliyoyin ’yan Najeriya daga kangin talauci.Tinubu, wanda Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume ya wakilta a bikin Ranar Ma’aikata ta 2026 da aka gudanar a Dandalin Eagles Square da...

Category

Najeriya Ta Fara Shirin Mayar Da ‘Yan Kasarta Daga Afirka Ta...

Muhammadu Sabiu