Ɗan takarar gwamnan Jihar Benue na jam’iyyar PDP, Chief Michael Aondoakaa, ya ce babu wata doka da ta bai wa gwamna damar yin shekaru takwas kai tsaye a kan mulki.
Gwamnan Jihar Oyo kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM), Seyi Makinde, ya shawarci sarakunan gargajiya a jihar da su nisanci shiga siyasar jam’iyya. Makinde ya
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ogun ta kama wasu mata uku da ake zargi da hannu a wata kungiyar satar yara a Ibafo, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar. Jami’an sashen
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta cafke mutane 4 bisa zargin hannu a wani lamari da ya shafi wani matashi da ake zargi da yanke yatsarsa domin kai wa wani
Wasu ‘yan ta’adda sun halaka a yankin Yankuzo, dake karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara, bayan rundunar sojin sama ta kai hare-hare a ranar Litinin da yamma. Rahotanni sun nuna
Ɗan takarar gwamnan Jihar Benue na jam’iyyar PDP, Chief Michael Aondoakaa, ya ce babu wata doka da ta bai wa gwamna damar yin shekaru takwas kai tsaye a kan mulki.
13 minutes ago
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wani mutum, Manaseh Jatau, bisa zargin kashe budurwarsa mai shekaru 35, Rebecca Jeremiah, bayan wata takaddama da ta samo asali daga kiran waya
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ogun ta kama wasu mata uku da ake zargi da hannu a wata kungiyar satar yara a Ibafo, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar. Jami’an sashen
Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP) ta kare dan takararta na gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Shehu Buba, tare da yin watsi da zarge-zargen da ke alakanta shi da ‘yan bindiga da
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wani mutum, Manaseh Jatau, bisa zargin kashe budurwarsa mai shekaru 35, Rebecca Jeremiah, bayan wata takaddama da ta samo asali daga kiran waya
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ogun ta kama wasu mata uku da ake zargi da hannu a wata kungiyar satar yara a Ibafo, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar. Jami’an sashen
Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP) ta kare dan takararta na gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Shehu Buba, tare da yin watsi da zarge-zargen da ke alakanta shi da ‘yan bindiga da
Mukaddashin Kwamandan Brigade ta 1 ta Rundunar Sojin Najeriya, Kanal Joseph Umaru, ya umurci kwamandoji da sojojin da ke karkashin rundunar da su kara tsaurara ayyukan leken asiri da farmaki
Rundunar Sojin Najeriya ta Operation FANSAN YAMMA ta kama mutane 3 da ake zargi mambobin wata kungiyar ’yan ta’adda ne a wasu samamen da aka gudanar a sassan Jihar Kaduna.
Mataimakin dan takarar shugaban kasa na Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabi’u Kwankwaso, ya bukaci dan takarar shugaban kasa na African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, da ya janye burinsa na
Amurka ta kawowa Rundunar Sojan Sama ta Najeriya kayan aikin soja da aka sauke su a Lagos da Kainji dake jihar Neja. Rundunar sojan Amurka da ake kira da Africom (US
