Shugabannin ƙungiyoyin mata a karkashin shirin FG/IFAD Value Chain Development Programme (VCDP) sun yi kira ga gwamnatin jihar Neja da ta ƙara tallafa wa mata manoma domin su faɗaɗa ayyukan
An gurfanar da wani matashi mai shekaru 27, Muktar Shehu, a gaban Kotun Majistare ta 3 da ke Yola, jihar Adamawa, bisa zargin satar kayan mata na ciki guda 27.
Sanata Abdulaziz Yari ya bayyana cewa yana da yakinin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Ya kuma bayyana cewa jam’iyar APC za ta cigaba
Wasu ’yanbindiga sun kai hari a wasu kauyuka da ke karamar hukumar Borgu a jihar Neja, inda suka sace mutane da dama a lokacin da suke gudanar da Sallar Juma’a.
Aƙalla mutane 40 ake fargabar sun mutu bayan da jirgin kwale-kwale da suke ciki ya nutse a kauyen Gorau dake ƙaramar hukumar Goronyo ta jihar Sokoto. A cewar jaridar Punch
Shugabannin ƙungiyoyin mata a karkashin shirin FG/IFAD Value Chain Development Programme (VCDP) sun yi kira ga gwamnatin jihar Neja da ta ƙara tallafa wa mata manoma domin su faɗaɗa ayyukan
Dakarun rundunar Sojan Najeriya na Birged ta 1 ƙarƙashin jagorancin Kwamandan rundunar Kanal J Umaru dake aiki a rundunar Operation Fansan Yamma dake aikin samar da tsaro a yankin arewa
Sanata Abdulaziz Yari ya bayyana cewa yana da yakinin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Ya kuma bayyana cewa jam’iyar APC za ta cigaba
’Yan bindiga sun kai hare-hare a wasu al’ummomi a jihar Zamfara, inda suka kashe mutane da dama, suka jikkata wasu tare da lalata gidaje da kadarori. Hare-haren sun faru ne
Dakarun rundunar Sojan Najeriya na Birged ta 1 ƙarƙashin jagorancin Kwamandan rundunar Kanal J Umaru dake aiki a rundunar Operation Fansan Yamma dake aikin samar da tsaro a yankin arewa
Sanata Abdulaziz Yari ya bayyana cewa yana da yakinin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Ya kuma bayyana cewa jam’iyar APC za ta cigaba
’Yan bindiga sun kai hare-hare a wasu al’ummomi a jihar Zamfara, inda suka kashe mutane da dama, suka jikkata wasu tare da lalata gidaje da kadarori. Hare-haren sun faru ne
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Mohammed Bindow, ya koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC), inda ya sake yin rajista a matsayin ɗan jam’iyyar a mazaɓarsa da ke Mubi. Wani jigo a
Farashin gas ɗin girki (LPG) a Najeriya ya ci gaba da kasancewa cikin yanayi na daidaito tun daga watan Yulin 2026, duk da sauye-sauyen farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
Wata gobara da ta tashi a Rugar Audu Badali dake ƙaramar hukumar Karasuwa ta jihar Yobe ta yi ajalin wata mata da kuma ƴaƴanta uku. A wata sanarwa da aka
Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ce jihar na samar da kusan dabbobi miliyan 10 a kowace shekara, abin da ya sanya ta cikin jihohin da suka fi kowace
