Gbenga Olawepo-Hashim dan takarar shugaban kasa a ƙarƙashin jam’iyar Accord ya ce za a iya sayar da man fetur kan ₦605 kowace lita idan aka zabe shi ya zama shugaban
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bukaci a gaggauta kama shugaban ƙaramar hukumar Kuje, Mista Samuel Danjuma Shekwolo , bisa ga furucinsa na cewa dole ne mazauna yankin su zaɓi
Hakeem Baba-Ahmad, shugaban jam’iyar PRP na ƙasa ya ce dole ne jam’iyun adawa su haɗe kansu su kawar da shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu daga kan mulki a zaɓen shekarar
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba shi da cikakken yakinin cewa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta
Wata ƙungiyar kare haƙƙin bil’adama ta Iran Human Rights (IHR), mai hedikwata a Norway, ta ce Iran ta zartar da hukuncin kisa kan aƙalla mutane 511 tun farkon shekarar 2026.
Gbenga Olawepo-Hashim dan takarar shugaban kasa a ƙarƙashin jam’iyar Accord ya ce za a iya sayar da man fetur kan ₦605 kowace lita idan aka zabe shi ya zama shugaban
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa Iran ta sha kashi a yakin da ake yi, yana mai cewa kasar ta shiga cikin mawuyacin hali da ya raunana karfinta
Hakeem Baba-Ahmad, shugaban jam’iyar PRP na ƙasa ya ce dole ne jam’iyun adawa su haɗe kansu su kawar da shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu daga kan mulki a zaɓen shekarar
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an samu nasarar kubutar da mutane 10 ƴan NYSC da yan bindiga su ka yi garkuwa da su. Yan sandan sun tabbatar da
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa Iran ta sha kashi a yakin da ake yi, yana mai cewa kasar ta shiga cikin mawuyacin hali da ya raunana karfinta
Hakeem Baba-Ahmad, shugaban jam’iyar PRP na ƙasa ya ce dole ne jam’iyun adawa su haɗe kansu su kawar da shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu daga kan mulki a zaɓen shekarar
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an samu nasarar kubutar da mutane 10 ƴan NYSC da yan bindiga su ka yi garkuwa da su. Yan sandan sun tabbatar da
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja domin yin hutun mako uku a Turai a matsayin wani ɓangare na hutun shekara-shekara. A cewar sanarwar Fadar Shugaban Ƙasa, Tinubu zai
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Neja ta yi kira da a ƙara tsaurara matakan tsaro a wuraren ibada, musamman lokacin sallar Juma’a da bautar ranar Lahadi. Kiran ya
Akalla mutum 37 sun mutu, yayin da kusan 400 suka bar gidajensu bayan wani harin jirage marasa matuƙa na Rasha ya afkawa wata ma’ajiyar makamai ta sojojin Ukraine a wajen
Yan bindiga sun kashe, Ishaq Yunusa shugaban jam’iyar APC na ƙaramar hukumar Dekina dake jihar Kogi tare da yin garkuwa da wani da su ke tafiya tare a cikin mota.
