Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce gwamnatinsa ba ta neman ganawa ko tattaunawa da Iran a halin yanzu. Trump ya bayyana hakan a fadar White House yayin da yake amsa
Wata ƙungiyar kare haƙƙin bil’adama ta Iran Human Rights (IHR), mai hedikwata a Norway, ta ce Iran ta zartar da hukuncin kisa kan aƙalla mutane 511 tun farkon shekarar 2026.
Kamfanin Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur daga N1,270 zuwa N1,345 kan kowace lita, lamarin da ya sanya ƙarin N75 a farashin man. Wani bincike
Matatar man fetur ta Dangote ta ƙara farashin kuɗin litar man fetur ya zuwa ₦1265 kan kowace lita. A cikin sakon da ta aikewa abokanan cinikinta matatar ta ce sabon
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da kafa kwamitin haɗin gwiwa tsakanin gwamnatin tarayya da jihohi domin aiwatar da matakan rage kuɗin sufuri a faɗin ƙasar. Tinubu ya bayyana
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce gwamnatinsa ba ta neman ganawa ko tattaunawa da Iran a halin yanzu. Trump ya bayyana hakan a fadar White House yayin da yake amsa
Nazarin bayanan kashe-kashen kuɗin gwamnatin tarayya ya nuna cewa an kashe kimanin N37.64 biliyan wajen tafiye-tafiyen Shugaba Bola Ahmed Tinubu zuwa ƙasashen waje, sufuri, musayar kuɗaɗen waje da sauran abubuwan
Kamfanin Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur daga N1,270 zuwa N1,345 kan kowace lita, lamarin da ya sanya ƙarin N75 a farashin man. Wani bincike
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa Iran ta sha kashi a yakin da ake yi, yana mai cewa kasar ta shiga cikin mawuyacin hali da ya raunana karfinta
Nazarin bayanan kashe-kashen kuɗin gwamnatin tarayya ya nuna cewa an kashe kimanin N37.64 biliyan wajen tafiye-tafiyen Shugaba Bola Ahmed Tinubu zuwa ƙasashen waje, sufuri, musayar kuɗaɗen waje da sauran abubuwan
Kamfanin Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur daga N1,270 zuwa N1,345 kan kowace lita, lamarin da ya sanya ƙarin N75 a farashin man. Wani bincike
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa Iran ta sha kashi a yakin da ake yi, yana mai cewa kasar ta shiga cikin mawuyacin hali da ya raunana karfinta
Hakeem Baba-Ahmad, shugaban jam’iyar PRP na ƙasa ya ce dole ne jam’iyun adawa su haɗe kansu su kawar da shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu daga kan mulki a zaɓen shekarar
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an samu nasarar kubutar da mutane 10 ƴan NYSC da yan bindiga su ka yi garkuwa da su. Yan sandan sun tabbatar da
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja domin yin hutun mako uku a Turai a matsayin wani ɓangare na hutun shekara-shekara. A cewar sanarwar Fadar Shugaban Ƙasa, Tinubu zai
Akalla mutum 37 sun mutu, yayin da kusan 400 suka bar gidajensu bayan wani harin jirage marasa matuƙa na Rasha ya afkawa wata ma’ajiyar makamai ta sojojin Ukraine a wajen
