‘Yan bindiga sun kashe mambobi uku na Hukumar Tsaron Bijilante ta jihar Kaduna (KADVS) tare da yin garkuwa da ɗan’uwan ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Kubau ta jihar. A cewar
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana sauraron ra’ayoyin ’yan Najeriya tare da yin la’akari da damuwarsu kafin gwamnati ta
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa ƙasar Faransa domin ci gaba da hutunsa na shekara wanda zai ɗauki makonni uku, bayan ya fara hutun a birnin Landan, Birtaniya. Emmanuel
Rundunar Sojin Najeriya ta Operation FANSAN YAMMA ta kama mutane 3 da ake zargi mambobin wata kungiyar ’yan ta’adda ne a wasu samamen da aka gudanar a sassan Jihar Kaduna.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Benue ta ce ta kama mutane 46 da ake zargi da hannu wajen tare jerin gwanon motocin Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC
‘Yan bindiga sun kashe mambobi uku na Hukumar Tsaron Bijilante ta jihar Kaduna (KADVS) tare da yin garkuwa da ɗan’uwan ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Kubau ta jihar. A cewar
15 minutes ago
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya ce sama da makarantu 5,000 ne aka lalata sakamakon ta’addanci a jihar. Zulum ya bayyana haka ne a ranar Lahadi yayin bikin kaddamar da wasu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa ƙasar Faransa domin ci gaba da hutunsa na shekara wanda zai ɗauki makonni uku, bayan ya fara hutun a birnin Landan, Birtaniya. Emmanuel
Farashin man fetur ya ƙaru a wasu gidajen mai a biranen Abuja, Lagos da Ibadan bayan ɗan ƙarin kuɗi da aka yi sakamakon tashin hankali a yankin Gabas ta Tsakiya,
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya ce sama da makarantu 5,000 ne aka lalata sakamakon ta’addanci a jihar. Zulum ya bayyana haka ne a ranar Lahadi yayin bikin kaddamar da wasu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa ƙasar Faransa domin ci gaba da hutunsa na shekara wanda zai ɗauki makonni uku, bayan ya fara hutun a birnin Landan, Birtaniya. Emmanuel
Farashin man fetur ya ƙaru a wasu gidajen mai a biranen Abuja, Lagos da Ibadan bayan ɗan ƙarin kuɗi da aka yi sakamakon tashin hankali a yankin Gabas ta Tsakiya,
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya bayyana goyon bayansa ga sake zaɓen Shugaba Bola Tinubu da Gwamnan Kaduna, Uba Sani, a zaɓen 2027. Musa ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a
Wata mata ‘yar shekara 51, Andreia Vieira Gaspar, ta rasu a Brazil bayan ta yi aikin gyaran jiki shida a lokaci guda yayin wata tiyata da ta ɗauki kusan sa’o’i
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fitar da sunayen ‘yan takarar shugaban ƙasa 18 da mataimakansu da za su fafata a zaɓen shugaban ƙasa na Janairu 2027.
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ogun ta kama wasu mata uku da ake zargi da hannu a wata kungiyar satar yara a Ibafo, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar. Jami’an sashen
