Yan bindiga sun kashe jami’an kwastam biyu a jihar Kebbi
Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami'an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a garin Tugar dake ƙaramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi.
Jaridar The Punch ta rawaito cewa yan bindigar sun farma wani shingen binciken jami'an da tsakar daren ranar Laraba.
Wata majiya ta...

EFCC ta kama shugaban hukumar makamashi ta Najeriya kan zargin almundahanar...
Jami'an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati sun kama, Mustapha Abdullahi shugaban hukumar makamashi ta Najeriya wato Energy Commission of Nigeria a turance kan zargin da ake masa ta almundahanar kuɗaɗe da yawansu ya kai naira biliyan ₦500.
A cewar jaridar The Cable. an kama,...
Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC
Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...




