Mace guda 1 ta mutu wasu mutane...

Wata fasinja guda ta jikkata a yayin da wasu shida...

Top Stories

Arewa

Mace guda 1 ta mutu wasu mutane 6 sun jikkata a...

Sulaiman Saad
Arewa

Gwamnatin Adamawa ta saka dokar hana fita a karamar hukumar Lamurde

Sulaiman Saad
Hausa

Jami’an DSS Sun Kama Wani Babban Kwamandan ESN Da Wani Da...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Mace guda 1 ta mutu wasu mutane 6 sun jikkata a...

Wata fasinja guda ta jikkata a yayin da wasu shida suka jikkata a wani hatsarin mota da ya rutsa da wata motar hayada safiyar ranar Lahadi a jihar Lagos. Hatsarin ya faru ne wurin sauka da hawa mota na New Castle Bus Stop dake hannun tafiya tafiya Gbagada akan babbar...

Secure North

Arewa

Gwamnatin Adamawa ta saka dokar hana fita a karamar hukumar Lamurde

Gwamnatin jihar Adamawa ta saka dokar hana fita ta tsawon sa'o'i 24 a karamar hukumar Lamurde biyo bayan rikici a tsakanin al'ummomin Chobo da Bachawa. A wata sanarwa ranar Lahadi, Mr Humwashi Wonosikou mai magana da yawun gwamnan jihar, Ahmadu Fintiri ya ce gwamnatin ba za ta zuba ido wasu...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Sojoji Sun Kqshe ’Yanbindiga 45 Bayan Harin Wani Kauye A Katsina

Jami’ai a arewacin Najeriya sun ce sojojin ƙasar sun kashe ’yanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina.Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a yammacin ranar Juma’a, kamar yadda hukumomin jihar suka tabbatar.Tun da farko, an ce ’yanbindigar sun fito ne daga jihar Zamfara mai...

Category

Mace guda 1 ta mutu wasu mutane 6 sun jikkata a...

Sulaiman Saad