Sojoji sun kashe kwamandan yan ta’addar ISWAP a Yobe
Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta'addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf wanda shi ne Munzir na Dursula dake Goniri a karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe.
Sojojin sun samu nasarar kashe shi ne a lokacin...

Shugaban jam’iyar PDP na Zamfara ya koma APC
Shugaban jam'iyar PDP na jihar Zamfara, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya koma jam'iyar APC.
Dr Jamil ya koma jam'iyyar APC ne bayan da gwamnan jihar, Dauda Lawal Dare ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP ya zuwa APC.
A wata sanarwa da ya wallafa a shafukansa na soshiyal midiya tsohon shugaban na...
Sojoji Sun Kqshe ’Yanbindiga 45 Bayan Harin Wani Kauye A Katsina
Jami’ai a arewacin Najeriya sun ce sojojin ƙasar sun kashe ’yanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina.Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a yammacin ranar Juma’a, kamar yadda hukumomin jihar suka tabbatar.Tun da farko, an ce ’yanbindigar sun fito ne daga jihar Zamfara mai...



