Gwamnatin jihar Osun ta kai karar hukumar EFCC gaban Kotu
Gwamnatin jihar Osun ta shigar da ƙarar hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja.
An shiga da ƙarar ne biyo bayan matakin da hukumar EFCC ta ɗauka na rufe asusun ajiyar banki na gwamnatin jihar.
A ƙarar da aka shigar...

An kashe Fulani Makiyaya 3 a jihar Filato
Fulani makiyaya da basu gaza uku ba aka kashe tare da jikkata wasu biyu a wani sabon farmaki da aka kai a wajejen kauyen Bangai dake ƙaramar hukumar Riyom ta jihar Filato.
Yahaya Musa, sakataren kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria a Riyom shi ne...
NSCDC Ta Kama Matashi Kan Yunkurin Satar Adaidaita Sahu A Kano
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu) a kan titin IBB da ke Kano.A cewar hukumar, ana zargin Nasiru, dan karamar hukumar Babura ta Jihar Jigawa,...




