Tinubu: Mun Fitar Da Miliyoyin ’Yan Najeriya...

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shirye-shiryen tallafin...

Top Stories

Arewa

APC ta fitar da  sunayen Æ´an takarar a jihar Katsina

Sulaiman Saad
Hausa

Tinubu ya naÉ—a sabon ministan lantarki

Sulaiman Saad
Hausa

Dan Majalisar Sokoto Ya Fice Daga APC Zuwa ADC

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

APC ta fitar da  sunayen Æ´an takarar a jihar Katsina

Masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam'iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu da aka gudanar. Jerin sunayen ƴan takarar da aka fitar ya kunshi sababbin fuska da kuma yan siyasa dake neman...

Secure North

#SecureNorth

Tinubu ya bada tallafin naira biliyan 2 ga wanda rikicin Jos...

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake jihar Filato. Akalla mutane 28 ne suka mutu bayan da wasu yan bindiga suka bude wuta a wata mashaya dake...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Tinubu: Mun Fitar Da Miliyoyin ’Yan Najeriya Daga Talauci

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shirye-shiryen tallafin rayuwa da gwamnatinsa ta aiwatar sun taimaka wajen fitar da miliyoyin ’yan Najeriya daga kangin talauci.Tinubu, wanda Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume ya wakilta a bikin Ranar Ma’aikata ta 2026 da aka gudanar a Dandalin Eagles Square da...

Category

Tinubu: Mun Fitar Da Miliyoyin ’Yan Najeriya Daga Talauci

Muhammadu Sabiu