Ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo Abuja ya kashe...
Aƙalla mutane biyar aka tabbatar da sun mutu a yayin da aka ceto wasu mutane 10 da ransu bayan da wani ginin me hawa uku da ake tunawa ya ruguzo da safiyar ranar Asabar a kasuwar unguwar Durumi 3 dake kusa da Kasuwar Gudu a Abuja
Lere Olayinka mai taimakawa,...

Sanata daga jihar Borno ya bawa shugabannin APC kuÉ—i naira miliyan...
Sanata Kaka Shehu Lawan ɗan majalisar dattawa na jam'iyyar APC daga Borno ya bayar da kyautar naira miliyan 135 ga shugabannin jam'iyar APC na mazaɓarsa.
Dan majalisar ya ce ya bayar da kuÉ—in ne domin suyi murnar bukukuwan babbar sallah dake ka zuwa.
Usman Alkali É—aya daga cikin masu taimakawa sanatan...
Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC
Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...




