Yan sanda sun kuɓutar da mutane 5 da aka yi garkuwa...
Jami'an yan sanda daga rundunar yan sandan jihar Ogun da ta jihar Lagos sun samu nasarar ceto da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su su ka kuma kashe masu garkuwar su huÉ—u a wani farmakin hadin gwiwa da su kai dazukan dake kan iyakokin jihohin biyu.
Farmakin...

An harbe shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta MACBAN a jihar Benue
Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Assembly of Nigeria(MACBAN) a jihar Benue, Ardo Risku Muhammad ya rasu.
An kashe Muhammad ne tare da wani makusancinsa da ake kira Yakubu Isa a wani harin kwantok ɓauna da aka kai musu a Okwudu dake ƙaramar hukumar Otukpo ta jihar...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




