Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto mutane 25 da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da su a wasu ayyukan soji da aka gudanar a jihohin Katsina da
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa miliyoyin ’yan Najeriya na ci gaba da rayuwa cikin talauci duk da irin ƙoƙarin da suke yi wajen inganta rayuwarsu. Makinde ya
Jam’iyyun siyasa 19 a Jihar Kogi sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da gudanar da zaɓukan 2027 cikin lumana. An sanya hannu kan yarjejeniyar ne a ranar
Karamar ministar Babban Birnin Tarayya Abuja, Mariya Mahmud, ta bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) za ta ci gaba da mulkin Najeriya har bayan shekarar 2031. Ministar ta bayyana
Igho “Tiny” Ubiribo, wanda aka fi sani da Ego kuma abokin shahararren mawakin Najeriya Davido ne, ya rasu sakamakon matsalolin da suka biyo bayan wani aikin ƙara girman azzakari da
Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto mutane 25 da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da su a wasu ayyukan soji da aka gudanar a jihohin Katsina da
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana sauraron ra’ayoyin ’yan Najeriya tare da yin la’akari da damuwarsu kafin gwamnati ta
Jam’iyyun siyasa 19 a Jihar Kogi sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da gudanar da zaɓukan 2027 cikin lumana. An sanya hannu kan yarjejeniyar ne a ranar
Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto fararen hula 12 daga hannun ’yan ta’adda a wasu samame daban-daban da suka gudanar a ƙananan hukumomin Kaura Namoda da Tsafe
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana sauraron ra’ayoyin ’yan Najeriya tare da yin la’akari da damuwarsu kafin gwamnati ta
Jam’iyyun siyasa 19 a Jihar Kogi sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da gudanar da zaɓukan 2027 cikin lumana. An sanya hannu kan yarjejeniyar ne a ranar
Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto fararen hula 12 daga hannun ’yan ta’adda a wasu samame daban-daban da suka gudanar a ƙananan hukumomin Kaura Namoda da Tsafe
Wasu gungun batagarin. matasa dauke da sanduna sun tare ayarin jerin gwanon motocin, Peter Obi ɗan takarar shugaban ƙasa na NDC a kan hanyar Gboko dake jihar Venue yayin da
Wasu ‘yan ta’adda sun halaka a yankin Yankuzo, dake karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara, bayan rundunar sojin sama ta kai hare-hare a ranar Litinin da yamma. Rahotanni sun nuna
Ɗan takarar gwamnan Jihar Benue na jam’iyyar PDP, Chief Michael Aondoakaa, ya ce babu wata doka da ta bai wa gwamna damar yin shekaru takwas kai tsaye a kan mulki.
Najeriya ta samu rarar cinikayyar kayayyaki da ƙasashen waje ta Naira tiriliyan 12.60 a cikin kwata na biyu na shekarar 2026, yayin da jimillar cinikayyar ta kai Naira tiriliyan 41.44.
