Ibrahim Idris, tsohon gwamnan Jihar Kogi, ya rasu yana da shekaru 77. Jaridar TheCable ta fahimci cewa tsohon gwamnan ya rasu ne a ranar Lahadi a ƙasar Birtaniya. A cikin
Ibrahim Idris, tsohon gwamnan Jihar Kogi, ya rasu yana da shekaru 77. Jaridar TheCable ta fahimci cewa tsohon gwamnan ya rasu ne a ranar Lahadi a ƙasar Birtaniya. A cikin
An gano gawar Ayodele Odularu, wata ƴan Najeriya malamar Jami’ar Fort Hare, Afirka ta Kudu, a gidanta da ke lardin Eastern Cape. Yayanta, Gbadebo Odularu, ya shaida wa jaridar Punch’s
An tura Abdulhamid Kabara a matsayin sabon kwamandan Hukumar Tsaro da Kare Dukiyar Kadarorin Gwamnatin da Fararen Hula (NSCDC) a Jihar Neja. An tura Kabara ne bayan dakatar da Suberu
Masu garkuwa da mutane da suka sace malamai guda shida a Jihar Zamfara sun nemi kudin fansa har naira miliyan 30 kafin su sako su kamar yadda jaridar Daily Trust
Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya sanya dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 12 a Minna babban birnin jihar domin dakile karin tashin hankali da karya doka da oda. Gwamnan ya sanar da hakan ne lokacin da ya karɓi bakuncin Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, a ziyarar ta’aziyya da ya kai jihar kan […]
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar da cewa ƙasar Saudiyya ta ƙi amincewa da buƙatar Najeriya na ƙarin kujerun Hajj a shekarar 2027, inda ta bar adadin da aka
Abdulmumin Jibrin, ɗan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar Kano da ke wakiltar mazabar Kiru/Bebeji ya ce Shugaba Bola Tinubu zai samu kashi 65 cikin ɗari na ƙuri’un da za
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce daga cikin gwamnonin arewa 19, guda shida ne kawai suka goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a zaɓen 2023. Shettima ya
Kasuwar man fetur ta Najeriya na iya fuskantar babbar matsalar samuwar man fetur fiye da farashi sakamakon rikice-rikicen siyasa a duniya da ke girgiza kasuwar makamashi. Wannan gargadin ya fito
Daraktan Janar na Kwamitin Yaƙin Neman Zaben Shugaban Ƙasa na jam’iyyar APC Abdulaziz Yari, ya ce yankin Arewa ba shi da wani dalili da zai hana shi goyon bayan neman
Hukumar Yaki da Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), reshen Jihar Edo, ta lalata gonakin tabar wiwi guda biyar tare da kama mutane uku da ake zargin
Aƙalla fasinjoji tara ne suka rasa rayukansu bayan ‘yan bindiga sun kai hari kan motar haya a Mahaɗar Dungus da ke Kuru a karamar hukuma Jos ta Kudu dake Jihar
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya ce sama da makarantu 5,000 ne aka lalata sakamakon ta’addanci a jihar. Zulum ya bayyana haka ne a ranar Lahadi yayin bikin kaddamar da wasu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa ƙasar Faransa domin ci gaba da hutunsa na shekara wanda zai ɗauki makonni uku, bayan ya fara hutun a birnin Landan, Birtaniya. Emmanuel
Farashin man fetur ya ƙaru a wasu gidajen mai a biranen Abuja, Lagos da Ibadan bayan ɗan ƙarin kuɗi da aka yi sakamakon tashin hankali a yankin Gabas ta Tsakiya,
Sojojin rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA (OPFY) dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso yamma sun kama wata mata mai shekaru 50 da ake zargin tana
Amurka ta kawowa Rundunar Sojan Sama ta Najeriya kayan aikin soja da aka sauke su a Lagos da Kainji dake jihar Neja. Rundunar sojan Amurka da ake kira da Africom (US
Rundunar ‘yan sandan Jihar Benue ta ce ta kama mutane 46 da ake zargi da hannu wajen tare jerin gwanon motocin Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC
‘Yan bindiga sun kashe mambobi uku na Hukumar Tsaron Bijilante ta jihar Kaduna (KADVS) tare da yin garkuwa da ɗan’uwan ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Kubau ta jihar. A cewar
Wasu gungun batagarin. matasa dauke da sanduna sun tare ayarin jerin gwanon motocin, Peter Obi ɗan takarar shugaban ƙasa na NDC a kan hanyar Gboko dake jihar Venue yayin da