A jihar Adamawa ana zargin wani mutum da yanka wuyan wata mata da kawo yanzu ba a bayyana sunanta ba. Lamarin ya faru ne tsakar a ranar Juma’a a Otal
A jihar Adamawa ana zargin wani mutum da yanka wuyan wata mata da kawo yanzu ba a bayyana sunanta ba. Lamarin ya faru ne tsakar a ranar Juma’a a Otal
Ƴan takara biyu da suka tsaya takarar zaɓen gwamnan jihar Osun, Adewale Adebayo na jam’iyar APM da kuma Adedamola Adebayo na jam’iyar PDP sun janye daga zaɓen inda suka goyi
Ƴan takara biyu da suka tsaya takarar zaɓen gwamnan jihar Osun, Adewale Adebayo na jam’iyar APM da kuma Adedamola Adebayo na jam’iyar PDP sun janye daga zaɓen inda suka goyi
Francis Fadahunsi sanata dake wakiltar mazabar gabashin jihar Osun a majalisar dattawa karkashin APC ya amsa gayyatar da rundunar yan sandan jihar Osun ta yi masa kan wani fefan bidiyonsa
Mutane biyu aka kashe a yayin da wani mutum guda ya samu rauni a wasu hare-hare da aka kan wasu al’ummomi dake ƙaramar hukumar Riyom ta jihar Filato. Mai magana
Jami’an tsaro da suka haɗa da sojoji, yan sanda,sojan ruwa, da kuma yan bijilante sun samu nasarar kubutar da mutanen da basu gaza 16 baa da aka yi garkuwa da
Omoyele Sowore ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyar AAC ya ce zai dawo da tallafin man fetur matukar aka zabe shi shugaban ƙasa a zaben 2027. Da yake magana lokacin
Rundunar sojan saman Najeriya ta ce dakarun ta dake aiki karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun kai wani farmaki ta sama da ya kashe mayakan kungiyar ISWAP da dama a
Rundunar sojan saman Najeriya ta ce dakarun ta dake aiki karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun kai wani farmaki ta sama da ya kashe mayakan kungiyar ISWAP da dama a
Rundunar sojan saman Najeriya ta ce dakarun ta dake aiki karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun kai wani farmaki ta sama da ya kashe mayakan kungiyar ISWAP da dama a
Shugabannin Darikar Tijjaniya daga ƙasashen Aljeriya, Najeriya da kuma Senegal sun ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu domin yi masa ta’aziyar rasuwar, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Tawagar malaman dake wakiltar
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazak ya karbi mutane 163 wanda gamayyar jami’an tsaro suka samu nasarar kubutar da su daga hannun masu garkuwa da mutane. Rundunar sojan Najeriya ce ta
Gwamnatin jihar Osun ta shigar da ƙarar hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja. An shiga da ƙarar ne
Fulani makiyaya da basu gaza uku ba aka kashe tare da jikkata wasu biyu a wani sabon farmaki da aka kai a wajejen kauyen Bangai dake ƙaramar hukumar Riyom ta
Gwamnatin jihar Kwara ta ce an sako mutanen da aka yi garkuwa da su daga ƙauyukan Woro da Nuku a karamar hukumar Kaiama ta jihar Olayinka Fafoluyi mai taimakawa gwamnan
Mutane biyu sun rasa rayukansu bayan da wani mamakon ruwan sama da ya haifar da ambaliyar ruwa a wani ɓangare na garin Damaturu babban birnin jihar Yobe. Hukumar bada agajin
Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi. A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa
Sanata Rufai Sani Hanga dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar adawa ta NDC. Hanga wanda shi ne sanata ɗaya tilo na
Gwamnan jihar Katsina,Dikko Umar Radda ya shawarci mazauna jihar da kada su siyasantar da matsalar tsaron jihar maimakon haka su ƙara yawan addu’a domin samun zaman lafiya mai ɗorewa tare
Wani ginin bene da ake aikin ginawa ya ruguzo a ranar Laraba. Amma kuma babu a asarar rai ko jikkata faduwar benen dake kan titin Bauchi a cikin garin Sokoto.