Yan bindiga sun yi garkuwa da Faruk Hassan Bunza alkalin babban kotun jihar Kebbi. An yi awon gaba da alkalin ne da tsakar daren ranar Lahadi daga gidansa dake kan
Yan bindiga sun yi garkuwa da Faruk Hassan Bunza alkalin babban kotun jihar Kebbi. An yi awon gaba da alkalin ne da tsakar daren ranar Lahadi daga gidansa dake kan
Rundunar sojan Najeriya ta samu nasarar kama wani sojanta da ta sanar tana nema ruwa a jallo bayan da aka zarge da laifin sayarwa da yan ta’adda kakin soja. Yusuf
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno. A
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno. A
Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano. Lamarin da ya faru
Shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda na cigaba da tattaunawa da yan jam’iyar adawa da suka fito daga Kano a ƙoƙarin da jam’iyar take na lashe zaɓen shekarar
Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya yi watsi da rahoton dake ikirarin cewa ya yi niyar yin murabus daga kan kujerarsa. Da yake magana da yan jaridar dake fadar shugaban
Babbar kotun tarayya dake Abuja a ranar Litinin ta bayar da belin Bello Badejo shugaban ƙungiyar fulani makiyaya ta Miyatti Allah Kauta Gore ta kan kuɗi naira biliyan 2 da
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutane huɗu da aka yi garkuwa da su daga wata cibiyar zana jarrabawa dake Olowa a karamar hukumar Dekina ta jihar.
Mary Amaechi mahaifiyar, Rotimi Amaechi tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ɗantakarar mataimakin shugaban ƙasa a jam’iyar ADC ta mutu. A wata sanarwar da ofishin yaɗa labarai na tsohon gwamnan ya
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani shugaban wata makarantar firamare ta makiyaya dake Igbojaye a karamar hukumar Itesiwaju ta jihar Oyo inda suka bukaci a biya su miliyan 30
Abokai, abokanan siyasa, iyalai, gwamnoni da kuma sarakuna, malaman addini da kuma masu fatan alheri sun tattaru a Abuja a ranar Litinin domin taron shekara guda da rasuwar tsohon shugaban
Jam’iyar ADC ta ce hukuncin da kotun daukaka kara dake Abuja ta yanke a ranar Litinin na da alaƙa ne kaɗai da zaɓukan shugabannin jam’iyar a mazaɓu, ƙananan hukumomi da
Jam’iyar APC ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 18 da kansiloli 192 da aka gudanar a jihar Edo. Da yake sanar da sakamakon zaɓen ranar Lahadi, shugaban hukumar
Rundunar ƴan sandan jihar Ondo ta ce ta kama wani mutum mai shekaru 33 bayan da aka zarge shi da shirya yin garkuwa da kansa tare da karɓar kuɗin fansa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mika fom din takararsa na shugaban kasa a jam’iyar APC inda kuma ya amince ya tsaya takara a karo na biyu tare da mataimakinsa
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kubutar da Aliyu Muhammad ma’aikaci a hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC wanda wasu yan bindiga su ka yi garkuwa da shi
Kokarin da gwamnatocin kasashe da dama ke yi na kawo ƙarshen tsadar rayuwa da al’ummominsu ke fuskanta ya gamu da tasgaro a yayin da farashin danyen man fetur ya yi
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al’ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro