Yan sanda sun kama gawurtaccen mai garkuwa da mutane a jihar...
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta kama wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da mutane ne a maboyarsa dake wani daji a ƙaramar hukumar Soma ta jihar.
A wata sanarwa ranar Lahadi mai magana da yawun rundunar, Ramhan Nansel ya ce "gawurtaccen dan fashi kuma mai garkuwa da mutane,"...
Sarkin Zuru ya rasu a birnin London
Muhammad Sani Sami, Sarkin Masarautar Zuru dake jihar Kebbi ya rasu.
Sarkin ya rasu a ranar Asabar yana da shekaru 81 a wani asibiti dake birnin London.
Gwamnatin jihar Kebbi ce ta sanar da rasuwar marigayin a cikin wata sanarwa da Ahmad Idris mai magana da yawun gwamnan ya fitar a...
A Renewed Dawn for Birnin Gwari: President Tinubu’s Visit Sparks Hope,...
Birnin Gwari, Kaduna State | 21st June 2025 —
After years of insecurity and economic paralysis, the people of Birnin Gwari Emirate are witnessing a historic transformation. In a powerful statement issued today by the Birnin Gwari Emirate Progressives Union (BEPU), Chairman Dr. Isah Muhammad declared a “95% reduction in banditry,” ushering in what...