Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC sun tare wasu manyan motocin kaya guda biyu dake dauke da karfen digar jirgi a yankin Ooloru dake jihar Kwara. Kwamandan hukumar NSCDC na jihar
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC sun tare wasu manyan motocin kaya guda biyu dake dauke da karfen digar jirgi a yankin Ooloru dake jihar Kwara. Kwamandan hukumar NSCDC na jihar
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe, Ahmad Kwatarkwashi wani jami’in Kungiyar Lauyoyin Najeriya ta NBA a gidansa dake karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Da yake tabbatar
Kasar Saudiya ta sanar da zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane biyar yan kasar hudu da kuma wani dan kasar Masar bayan da aka same su da laifin kai
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Yariman Bakura ya ce shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nemi da ya jagoranci sulhu tsakanin gwamna Dauda Lawal Dare da kuma tsohon gwamna
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta samu nasarar kwato wasu motocin dibar shara da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje ta sayar da su
Kamfanin Stallion Auto Keke Limited ya mika baburan Bajaj masu kafa uku guda 140 ga gwamnatin jihar Yobe. Ma’aikatar samar da ayyukan yi ce ta jihar ta karbi baburan a
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya bawa kowane mahajjacin jihar su 3000 kyautar kudi riyal 300. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai bawa gwamnan shawara
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta kwato wasu shanu hudu da ake zargin an sace su ne daga wasu gidajen mazauna a jihar ana gab da bikin Babbar Sallah. Mai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tabbatarwa da yan Najeriya cewa yana ” aiki ba dare ba rana” danshawo kan matsalolin da suka addabi kasarnan. A sakon sa na Babbar
Kwanaki biyu bayan jirgin ruwan dake dauke da daliban koyon aikin likita 14 ya kife a wani ruwa dake Calabar kuma aka ceto 11 daga ciki a yanzu an gano
Gobara ta kone wasu dakin ajiye kayayyaki biyu na kamfanin Noble Carpet and Rugs dake kan titin Ibrahim Taiwo Road a Kano. Mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta
A karon farko cikin watanni shida ma’aikatan jihar Benue sun karbi albashi. Wasu daga cikin ma’aikatan jihar da jaridar Daily Trust ta zanta da su sun ce sun fara ganin
A karon farko cikin watanni shida ma’aikatan jihar Benue sun karbi albashi. Wasu daga cikin ma’aikatan jihar da jaridar Daily Trust ta zanta da su sun ce sun fara ganin
Daruruwan masu zanga-zanga sun bazama kan titunan jihar Kano inda suke nuna adawa kan rushe gine-gine da gwamnatin jihar ta ke yi. Gwamnatin jihar Kano ta rushe gine-gine da dama
Adadin mutanen da kawo yanzu ba a iya tantance yawansu ba ne suka maƙale a gidajensu dake rukunin gidaje na Trade Moore dake Lugbe a Abuja sakamakon ambaliyar ruwa da
Hukumar NAFDAC dake tabbatar da ingancin magunguna da abinci a Najeriya ta ce taliyar Indomie da ake a Najeriya bata da illa ga lafiyar jikin dan adam. Hukumar ta ce
Hukumar Aikin Hajji Ta Kasa NAHCON ta ce za a kammala kwashe alhazan Najeriya zuwa kasar Saudiyya a ranar Asabar 24 ga watan Yuni. A wata sanarwa da aka fitar
Hukumar tsaro ta DSS ta gudanar da bincike a gida da kuma ofishin tsohon shugaban hukumar EFCC, Abdulrashid Bawa. Mako guda kenan Bawa ya shafe a tsare a ofishin hukumar
Gwamnatin jihar Kano, ta dawo da Muhuyi Magaji Rimin Gado kan muƙaminsa na shugaban hukumar karɓar korafe-korafe da kuma yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano. A wata
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya kaddamar da fara sayarwa tare da raba takin zamani. Da yake magana a ranar Litinin a wurin kaddamarwar a karamar hukumar Akko, Yahaya