Tinubu ya nemi Yarima ya yi sulhunta gwamna Dauda Dare da Matawale

Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Yariman Bakura ya ce shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nemi da ya jagoranci sulhu tsakanin gwamna Dauda Lawal Dare da kuma tsohon gwamna Bello Matawalle.

Yarima ya bayyana haka ne lokacin d yake ganawa da yan jaridar dake fadar shugaban kasa bayan da ya gana da Tinubu.

Da aka tambaye shi mai yake yi a matsayin sa na uba a jihar Yarima ya kada baki ya ce akwai shirin da ake na sasanta rikicin dake tsakanin mutanen biyu.

Tsohon gwamnan ya kara da cewa a tattaunawar ta su shugaban kasar ya ce ya yi iyakacin iyawararsa wajen kawo karshen rikicin.

Har ila yau Yarima ya yabawa Tinubu kan cire tallafin man fetur da gwamnatinsa ta yi

More News

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...