Akalla Fulani makiyaya 20 ne aka bada rahoton mayakan ISWAP sun kashe a wasu hare-hare da suka kai wasu kauyuka dake jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin
Akalla Fulani makiyaya 20 ne aka bada rahoton mayakan ISWAP sun kashe a wasu hare-hare da suka kai wasu kauyuka dake jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin
Yan bindiga a ranar Talata sun kai hari kan ayarin motocin, Chimezie Ukaegbu kwamishinan ciniki, kasuwanci da zuba jari na jihar Abia inda suka kashe yan sanda biyu. Ukaegbu na
Kotun daukaka kara dake Abuja ta kori kara tare da wanke tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido da wasu mutane kan zargin almundahanar kudade. Alkalan kotun uku karkashin jagorancin mai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Adamu da kuma tsohon sakataren jam’iyar, Iyiola Omisore a fadar Aso Rock dake Abuja. Mutanen biyu
An samu yamutsi a harabar babbar kotun tarayya dake Ikoyi a jihar Lagos bayan da jami’an tsaron DSS suka yi kokarin kwace, Godwin Emefiele tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN
Limamin babban masallacin Juma’a na garin Suleja dake jihar Niger, Sheikh Dahiru Shuaibu ya mutu ranar Asabar awanni kadan bayan ya dawo daga aikin Hajji a kasar Saudiya. Abduljalil Dahiru
Kotun sauraren kararrakin zaben yan majalisar tarayya da na jihohi dake zamanta a Kano ta tabbatar da nasarar zaben da Sanata Rufa’i Sani Hanga ya samu na jam’iyar NNPP a
Wasu yan bindiga da kawo yanzu ba a san ko suwaye ba sun kai farmaki gidan tsohon minista, Labaran Maku dake Akpata a karamar hukumar Nassarawa-Eggon ta jihar Nasarawa. Maharan
Rundunar sojan saman Najeriya Najeriya ta lalata wata haramtacciyar matatar dake kauyen Dariama a jihar Rivers. Sashen sojan sama na rundunar Operation Delta Safe ta samar da zaman lafiya a
Hukumomin Asibitin Koyarwa na Jami’ar Usmanu Danfodiyo dake Sokoto sun ce babu wata bakuwar cuta da ta bulla a asibitin. Shugaban asibitin koyarwar, Dr.Anas Sabir shi ne ya bayyana haka
Mamba a majalisar wakilai ta tarayya kuma tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo da ya sauka, Marcus Onobun yayi hatsarin mota a ranar Laraba. Hatsarin ya faru a wajejen Ekpoma-Auchi
Jami’an rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari da mayakan kungiyar ISWAP suka yi kokarin kai wa a karamar hukumar Monguno ta jihar Borno. Zagazola Makama masani dake
Babban dan kasuwa, Alhaji Dahiru Barau Mangal na cigaba da karbar manyan mutane dake kai masa ziyarar ta’aziyyar matarsa. A ranar Laraba tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya shiga sahun
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema ya ziyarci gwamna mai ci, Dikko Radda a gidan gwamnatin jihar. Shema wanda ya mulki jihar Katsina daga shekarar 2007 zuwa 2015 a
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyar NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan,Alhaji Dahiru Barau Mangal biyo bayan mutuwar mai dakinsa. A yayin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin wasu kasashen Africa ta yamma su uku a fadar Aso Rock dake Abuja. Shugabannin su ne Patrice Tallon na Jamhuriyar Benin,
Farashin litar man fetur ya karu zuwa akalla N617 kan kowace lita Ziyarar da wakilin jaridar Daily Trust ya kai wani gidan man NNPCL dake Abuja da safiyar ranar Talata
Jam’iyar APC ta dage taron shugabanninta da kuma na kwamitin zartarwar jam’iyar. Abubakar Kyari, shugaban rikon jam’iyar shi ne ya fadawa manema labarai haka bayan wani taron gaggawa na shugabannin
Ma’aikatar aikin gona da raya karkara ta tarayya ta tabbatar da bullar cutar Anthrax a wasu gidajen gona a jihar Niger. Amma kuma gwamnatin ta gaza bayyana sunayen gonakin da
A cigaba da shari’ar zaben gwamnan jihar Kano jami’in jam’iyar APC mai karbar sakamakon zaben gwamnan, Rabiu Sulaiman Bichi ya ce ɗan takarar gwamna a ƙarkashin jam’iyar APC, Nasiru Yusuf