Tinubu Ya Gana Da Wasu Shugabannin Kasashen Afrika Ta Yamma

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin wasu kasashen Africa ta yamma su uku a fadar Aso Rock dake Abuja.

Shugabannin su ne Patrice Tallon na Jamhuriyar Benin, Umaro Sissoco Embalo na Guinea-Bissau da kuma shugaban kasar Jamhuriyar Nijar, Muhammad Bazoum.

Shugabannin kasashen uku da suka isa fadar Aso Rock É—aya bayan É—aya sun samu tarba daga shugaban kasa, Tinubu a gaban ginin ofishinsa.

Duk da cewa babu wata ajenda da aka bayyana kan taron ana ganin ganawar ta su zata mayar da hankali kan batun tattalin arziki.

More News

Gwamnatin Adamawa Ta Ƙara Hutun Ɗaliban Makarantu Saboda Annobar Cutar Ƙyanda

Gwamnatin jihar Adamawa ta tsawaita lokacin komawar É—aliban jihar makarantunsu domin fara  zangon karatu na uku saboda annobar cutar Æ™yanda. A wata sanarwa ranar Litinin,...

Sojan Jamhuriyar Nijar sun kama Gawurtaccen ÆŠan Fashin dajin Najeriya Kachalla Mai Daji

Dakarun sojan Jamhuriyar Nijar sun samu nasara kama gawurtaccen É—an fashin dajin nan mai suna Kachalla Mai Daji a garin Illela dake kan iyakar...

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...