APC Ta Dage Taron Kwamitin Zartarwar Jam’iyar

Jam’iyar APC ta dage taron shugabanninta da kuma na kwamitin zartarwar jam’iyar.

Abubakar Kyari, shugaban rikon jam’iyar shi ne ya fadawa manema labarai haka bayan wani taron gaggawa na shugabannin jam’iyar na kasa a ranar Litinin.

Taron shugabannin da aka yi a hedikwatar jam’iyar dake Abuja an kira shi ne biyo bayan murabus É—in shugabanta, Abdullahi Adamu da kuma sakataren jam’iyar, Iyiola Omisore.

Kyari ya ce canjin shugabanci da aka samu a jam’iyar shi ne dalilin dage taron.

Shugaban rikon jam’iyar ya ce nan gaba kadan za a sanar da ranar taron.

More News

Wani jami’in kwastam ya harbe kansa har lahira a Kano

Wani jami'in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar Æ´an...

Wani jami’in kwastam ya harbe kansa har lahira a Kano

Wani jami'in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar Æ´an...

Peter Obi Ya Ziyarci Atiku Da Sule Lamido A Abuja

Peter Obi ɗantakarar shugaban ƙasa a jam'iyar LP a zaɓen shekarar 2023 ya ziyarci tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar a. Abuja ranar Litinin. Atiku...

Wani mutumi ya yi garkuwa tare da kashe Æ´ar’uwarsa a Kaduna

A ranar Lahadin ne mazauna birnin Zariya na jihar Kaduna suka shiga alhini cikin alhini sakamakon kama wani mai suna AbdulAzeez Idris da ake...