Mutane akalla 21 aka bada rahoton an kashe a wani hari da yan bindiga suka kai kauyukan Baton da Rayogot a karamar hukumar Barikin Ladi ta jihar Plateau. A wata
Mutane akalla 21 aka bada rahoton an kashe a wani hari da yan bindiga suka kai kauyukan Baton da Rayogot a karamar hukumar Barikin Ladi ta jihar Plateau. A wata
Wasu da ake zargin yan fashi da makami ne sun kashe wani malamin addinin musulunci, Ibrahim Albani a gidansa dake Gobona a unguwar Tabra a jihar Gombe. Da yake tabbatar
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta NARD ta dakatar da zanga-zangar da suka shirya yi a fadin Najeriya ranar 9 ga watan Agusta. Wakilan gwamnatin tarayya sun gana da yan
Gwamnatin jihar Kwara ta karbi motocin tirela biyu cike da shinkafa buhu 1200 daga gwamnatin tarayya. Buhunan shinkafar wani bangare ne na kokarin gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun kashe akalla mutane 10 da ake zargin yan bindiga ne a jihar Zamfara. A cewar Zagazola Makama wanda yake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma sabon shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci zaman taron shugabannin jam’iyar na farko. Taron ya gudana ne a ofishin jam’iyar na kasa dake
An harbe Tunde Akinmoyewa mai shekaru 27 har lahira ɗa ga wani mai maganin gargajiya a sansanin Laoso dake Laje a karamar hukumar Ondo West ta jihar Ondo. Abokan Tunde
Majalisar dokokin jihar Taraba ta amincewa gwamnan jihar, Agbu Kefas ya ciwo bashin biliyan 206 da miliyan 778. An amince masa ya ciwo bashin ne domin aiwatar da wani kwarya-kwaryar
Ƴan bindiga sun harbe wani manomi tare da sace karin wasu mutane 7 ;maza biyu mata biyar a kauyen Unguwar Gajere dake mazabar Kutemeshi a karamar hukumar Birnin Gwari ta
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura. A yayin ziyarar uwargidan shugaban kasar na tare da, Nana Kashim Shettima matar mataimakin
Kamfanin jiragen sama na Air Peace ya ce an kama wani fasinja da aka samu da satar kudi naira miliyan 1 daga cikin jakar wani fasinja da shima yake cikin
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya zama sabon shugaban jam’iyar APC na ƙasa. An zabi Ganduje a matsayin sabon shugaban jam’iyar ne a wurin taron kwamitin gudanawar jam’iyar
Mambobin kungiyar kwadago ta NLC sun fara gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna adawarsu da cire tallafin man fetur. A jihar Lagos masu zanga-zangar sun taru a karkashin gadar Ikeja
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umar Fintiri ya ziyarci kasuwar Yola domin jajantawa yan kasuwar da iftila’in gobara ya shafa. Akalla shaguna 10 ne suka kone kurmus a yayin gobarar. A
Rundunar sojan Najeriya tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro sun kama wasu mutane 5 da ake zargin su da kasancewa mambobin kungiyar Eastern Security Networ(ESN) ESN bangare dake fada
Wasu da ake zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun yanka akalla manoma 10 a garin Kawuri dake karamar hukumar Konduga ta jihar Borno. A cewar mazauna garin da kuma
Ofishin jakadancin Faransa a Jamhuriyar Nijar ya fuskanci hari daga wasu masu zanga-zanga dake goyon bayan juyin mulkin sa sojoji suka yi. A ranar Laraba ne, Amadou Abdramane ya sanar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Bola Ahmad Tinubu zai jagoranci taron shugabannin kungiyar ECOWAS a Abuja kan juyin mulkin kwanannan da aka yi a Jamhuriyar Nijar. Mai bawa shugaban kasa
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci, Abdullahi Adamu tsohon shugaban jam’iyar APC na kasa. Tun bayan da Abdullahi Adamu da sakataren jam’iyar APC na kasa Iyiola Omisore suka
Bayan shafe tsawon lokuta ana jiran tsammani a karshe majalisar dattawa ta sanar da sunayen da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantancewa. Tsofaffin gwamnoni, Nasiru Elrufai,