Tinubu Ya Nemi Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Mutane 28 A Matsayin Ministoci

Bayan shafe tsawon lokuta ana jiran tsammani a karshe majalisar dattawa ta sanar da sunayen da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantancewa.

Tsofaffin gwamnoni, Nasiru Elrufai, David Umahi da kuma Nyesom Wike na daga cikin jerin sunayen mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci.

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio shi ne ya karanto sunayen a yayin zaman majalisar na ranar Alhamis.

Ga jerin sunayen nan a kasa:

  1. Abubakar Momoh
  2. Yusuf Tuggar
  3. Ahmad Dangiwa
  4. Hannatu Musawa
  5. Uche Nnaji
  6. Betta Edu
  7. Doris Uzoka
  8. David Umahi
  9. Nyesom Wike
  10. Muhammad Badaru
  11. Nasir el-Rufai
  12. Ekerikpe Ekpo
  13. Nkiru Onyejiocha
  14. Olubunmi Ojo
  15. Stella Okotette
  16. Uju Ohaneye
  17. Bello Goronyo
  18. Dele Alake
  19. Lateef Fagbemi
  20. Mohammad Idris
  21. Olawale Edun
  22. Waheed Adebanwp
  23. Imaan Ibrahim
  24. Ali Pate
  25. Joseph Usev
  26. Abubakar Kyari
  27. John Enoh
  28. Abubakar Danladi

More from this stream

Recomended