Ganduje ya jagoranci taron shugabannin jam’iyar APC

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma sabon shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci zaman taron shugabannin jam’iyar na farko.

Taron ya gudana ne a ofishin jam’iyar na kasa dake Abuja.

A ranar 3 ga watan Agusta ne aka zabi, Ganduje a matsayin sabon shugaban jam’iyar a wurin taron kwamitin zartarwar jam’iyar.

Ganduje ya maye gurbin, Abdullahi Adamu wanda ya sauka daga kan mukaminsa na shugabancin jam’iyar a cikin watan Yuli.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...