Ganduje ya jagoranci taron shugabannin jam’iyar APC

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma sabon shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci zaman taron shugabannin jam’iyar na farko.

Taron ya gudana ne a ofishin jam’iyar na kasa dake Abuja.

A ranar 3 ga watan Agusta ne aka zabi, Ganduje a matsayin sabon shugaban jam’iyar a wurin taron kwamitin zartarwar jam’iyar.

Ganduje ya maye gurbin, Abdullahi Adamu wanda ya sauka daga kan mukaminsa na shugabancin jam’iyar a cikin watan Yuli.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]