Tinubu Zai Gana Da Shugabannin Kasashen ECOWAS Akan Juyin Mulkin Niger

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Bola Ahmad Tinubu zai jagoranci taron shugabannin kungiyar ECOWAS a Abuja kan juyin mulkin kwanannan da aka yi a Jamhuriyar Nijar.

Mai bawa shugaban kasa shawara kan sadarwa, Dele Alake shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

A daren ranar Laraba ne, Kanal Amadou Abdramane ya sanar da sauke shugaban kasa, Mohamed Bazoum daga kan kujerarsa.

Taron na ranar Lahad 30 ga watan Yuli zai gudana ne a Abuja.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]