Fintiri Ya Bawa Yan Kasuwar Yola Da Su Ka Yi Gobara Tallafin Naira Miliyan 5

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umar Fintiri ya ziyarci kasuwar Yola domin jajantawa yan kasuwar da iftila’in gobara ya shafa.

Akalla shaguna 10 ne suka kone kurmus a yayin gobarar.

A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter gwamna Fintiri ya tabbatarwa da yan kasuwar goyon bayan gwamnatinsa domin su sake gina shagunansu.

Gwamnan ya kuma basu tallafin miliyan 5 kana yayin alkawarin hada gwiwa da sauran hukumomi domin kara tallafa musu.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]