Sojoji a Zamfara sun kashe yan bindiga 10 tare da kuɓutar da mutane 6

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun kashe akalla mutane 10 da ake zargin yan bindiga ne a jihar Zamfara.

A cewar Zagazola Makama wanda yake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Chadi ya ce an kashe yan bindigar ne a wani harin kwanton É“auna da sojoji suka maisu a yankin Gadan Zaima zuwa Dan Marke dake karamar hukumar Bukuyyum a ranar Talata.

Wasu majiyar sojoji ta bayyana cewa biyo bayan musayar wuta sojojin sun kuma samu nasarar kuɓutar da wasu mutane da aka yi garkuwa da su a wani daji dake iyakar Mahuta da Zuru a jihar Kebbi.

Majiyar ta ce yayin da aka samu nasarar kashe wasu daga cikin an kuma samu nasarar kama wasu.

Makama ya kara da cewa bingogi shida kirar AK-47, bindigar GPMG kudi naira miliyan 1 da kuma tabar wiwi aka gano a wurin yan bindigar.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...