Masu garkuwa da mutane da suka sace malamai guda shida a Jihar Zamfara sun nemi kudin fansa har naira miliyan 30 kafin su sako su kamar yadda jaridar Daily Trust
Masu garkuwa da mutane da suka sace malamai guda shida a Jihar Zamfara sun nemi kudin fansa har naira miliyan 30 kafin su sako su kamar yadda jaridar Daily Trust
Dakarun Rundunar Fansan Yamma da ke gudanar da ayyukan tsaro a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya sun ce sun kuɓutar da mutane 31 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da
Wasu ‘yan ta’adda sun halaka a yankin Yankuzo, dake karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara, bayan rundunar sojin sama ta kai hare-hare a ranar Litinin da yamma. Rahotanni sun nuna
Wasu ’yan bindiga sun kai hare-hare kan al’ummomin Bardoki da Bunkasau da ke ƙananan hukumomin Gummi da Bukkuyum a Jihar Zamfara, inda suka kashe mutane da dama tare da jikkata
Dakarun Rundunar Hadin Gwiwa ta Arewa maso Yamma, Operation FANSAN YAMMA, sun kama wasu mutane uku da ake zargi da safarar makamai tare da ceto mutane shida da aka yi
Daraktan-Janar na Kwamitin Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa na jam’iyyar APC, Abdul’Aziz Yari, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai sake lashe zaben shugaban kasa na 2027. Yari, wanda tsohon
Dakarun rundunar Sojan Najeriya na Birged ta 1 ƙarƙashin jagorancin Kwamandan rundunar Kanal J Umaru dake aiki a rundunar Operation Fansan Yamma dake aikin samar da tsaro a yankin arewa
Sanata Abdulaziz Yari ya bayyana cewa yana da yakinin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Ya kuma bayyana cewa jam’iyar APC za ta cigaba
’Yan bindiga sun kai hare-hare a wasu al’ummomi a jihar Zamfara, inda suka kashe mutane da dama, suka jikkata wasu tare da lalata gidaje da kadarori. Hare-haren sun faru ne
Aƙalla mutum 32 ne ake zargin ’yan bindiga sun kashe a wani hari da suka kai garin Ungushi da wasu ƙauyuka a ƙaramar hukumar Kebbe ta jihar Sokoto. Mazauna yankin
Babbar Kotun Ɗaukaka Ƙara ta 1 da ke Gusau, Jihar Zamfara, ta yanke wa Abdulshakur Tukur da Abdullahi Buba hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin kashe wani matashi, Ahmad
Babbar Kotun Ɗaukaka Ƙara ta 1 da ke Gusau, Jihar Zamfara, ta yanke wa Abdulshakur Tukur da Abdullahi Buba hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin kashe wani matashi, Ahmad
Rundunar Operation FANSAN YAMMA ta ce ta fara aikin haɗin gwiwa domin ceto shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Nura Umar Abdullahi, bayan ƴan bindiga sun sace shi daga
Gwamnatin Jihar Zamfara ta fara rabon buhunan taki 72,000 da sauran kayayyakin noma ga manoma domin ƙarfafa noman damina na shekarar 2026. Gwamna Dauda Lawal ne ya ƙaddamar da shirin
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kubutar da Aliyu Muhammad ma’aikaci a hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC wanda wasu yan bindiga su ka yi garkuwa da shi
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka samu raunuka bayan wani bam na hannu (IED) ya fashe a kan hanyar Bagega zuwa Anka da ke Ƙaramar Hukumar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji da ake kira da Kachalla Halilu a wani samame da suka kai kasuwar mako ta garin Shinkafi dake
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kashe wani malami a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Anka a Jihar Zamfara, Mustapha Yahaya Maru, duk da cewa iyalansa sun biya
Dakarun rundunar “1 Brigade Quick Response Force” sun daƙile wani harin ’yan ta’adda a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara tare da kwato makamai da alburusai. Rahotanni sun ce lamarin