All stories tagged :
More
Featured
Majalisar dokokin jihar Taraba ta ce ba ta shirin cire mataimakin...
Majalisar dokokin jihar Taraba a ranar Alhamis ta yi watsi da rade-radin da ake cewa tana kokarin maye gurbin mataimakin gwamnan jihar, Aminu Alkali wanda yake kwance bashi da lafiya a birnin tarayya Abuja inda ya ke samun kulawar likitoci.
Shugaban kwamitin yada labarai na majalisar , Nelson Len shi...