Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ayyana neman wani jami’inta mai suna Mohammed Yusuf Amutu ruwa a jallo bisa zargin sayar da kakin soji ga ƴan ta’adda da masu aikata
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ayyana neman wani jami’inta mai suna Mohammed Yusuf Amutu ruwa a jallo bisa zargin sayar da kakin soji ga ƴan ta’adda da masu aikata
Dakarun Sashe na 7 na Sojin Najeriya sun kama wasu da ake zargin masu safarar makamai tare da ƙwato bindigogi 7 ba bisa ƙa’ida ba a wani samame da suka
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kuɓutar da mutum huɗu da aka yi garkuwa da su bayan sun daƙile harin da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka kai a
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar cibiyar ƙera makamai a jihar Kebbi. A wata sanarwa da jami’in yaɗa
Dakarun sojan Najeriya bataliya ta 3 sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan ƙungiyar ISWAP da kaiwa a karamar hukumar Ngala dake jihar Borno. Kafar yada labarai
Dakarun Operation Enduring Peace sun kama wasu sojoji biyu bisa zargin hannu a wani rikici da ya jikkata ’yan sintiri uku da wata mata a ƙaramar hukumar Jos ta Kudu
Dakarun rundunar “1 Brigade Quick Response Force” sun daƙile wani harin ’yan ta’adda a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara tare da kwato makamai da alburusai. Rahotanni sun ce lamarin
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kuɓutar da wasu mata 15 da kuma kananan yara da mayakan Boko Haram su ka yi garkuwa da su a jihar Borno. A wata sanarwa
Sojojin rundunar Operation HADIN KAI a Arewa maso Gabas sun kashe akalla ‘yan ta’adda 24 bayan wani artabu mai tsanani da ya faru a yankin Kukareta. Rahotanni sun nuna cewa
Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf wanda shi ne Munzir
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP da kai wa kan wani sansanin soja dake Doron Baga a karamar
Dakarun rundunar Operation Haɗin Kai sun kama kuɗaɗen da yawansu kai miliyan 37 da kuma wayoyin hannu da dama wanda ake zargin ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan
Akalla fararen hula biyu aka ruwaito an kashe bayan da wani jirgin yaki ya bude wuta kan jama’ar gari a kauyen Kurgi dake karamar hukumar Mariga ta jihar Niger. Lamarin
An kashe wani soja mai muƙamin manjo a Rundunar Sojan Najeriya biyo bayan wani harin kwanton bauna da mayakan ISWAP su ka kai kan dakarun soja dake aikin sintiri a
Hukumomin tsaron Najeriya sun bayyana cewa sun samu wasu jami’an soji da laifin yunkurin kifar da gwamnati a shekarar da ta gabata. Wata sanarwa da shalkwatar tsaron ƙasa ta fitar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu mutane biyu dake da hannu a tashin bom din da ya kashe mutane 5 tare da jikkata wasu 32 bayan da wani dan
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu motocin akori kura biyu dake dauke da wasu kayayyakin da ake zargin za su kai wa mayakan kungiyar ISWAP ne. A cewar Zagazola
Dakarun rundunar sojan Najeriya su samu nasarar dakile wani harin mayakan kungiyar yan ta’adda ta ISWAP da su ka kai kan wani sansanin soja dake Mairari a jihar Borno. Zagazola
An gabatar da sabbin sojojin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya a wani bikin yayewa da aka gudanar a yau Asabar a birnin Zaria, bayan kammala horo na tsawon watanni shida.
Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.