Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) sun samu nasarar hana wani yunkurin sace mutane tare da ceto wasu mutum uku a kan hanyar Barkin Ladi zuwa Mangu, a kauyen Mairana da
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) sun samu nasarar hana wani yunkurin sace mutane tare da ceto wasu mutum uku a kan hanyar Barkin Ladi zuwa Mangu, a kauyen Mairana da
Dakarun sojan Najeriya na rundunar samar da tsaro ta Operation Fansan Yamma sun samu nasarar kashe wasu ƴan fashin daji hudu tare da kama guda ɗaya a wani farmaki dare
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun lalata wurare 12 da ake tace man fetur ba bisa ƙa’ida ba a yankin Neja Delta da ke kudancin ƙasar. Cikin wata
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki samar da tsaro a rundunar Operation sun kama wata mata mai suna Shamsiya Ahadu da ake zargi da kai wa ƴan fashin daji makamai
A cigaba da ƙoƙarin da take na kakkaɓe sauran mayaƙan ƙungiyar IPOB dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a yankin kudu maso gabashin Najeriya dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar
Dakarun rundunar tsaro ta Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Filato da kuma wani sashe na jihar Kaduna sun kama wasu mutane biyar da tare da
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin ta ce dakarun soja a makon da ya wuce sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce mutane biyu aka tabbatar da sun mutu bayan wani faɗa da aka yi tsakanin sojoji da ƴan sandan konsitabulari a kasuwar Agyaragu dake
Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na man fetur da dangoginsa a yankin
Daga Sabiu Abdullahi Rundunar Sojojin Najeriya ta karyata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, ya rasu. Jita-jitar ta samo
Dakarun sojan rundunar MNJTF ta dakarun haɗin gwiwa ta ƙasa da ƙasa dake yaƙi da ƴan ta’adda a yankin tafkin Chadi sun samu nasarar kashe ƴan ta’adda huɗu a ƙauyen
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aikin yaƙi da ƴan ta’adda a jihar Sokoto sun samu nasarar daƙile yunkurin yin garkuwa da mutane inda suka kashe ƴan ta’adda huɗu da kuma
Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Filato sun ka ma wani mai safarar bindiga da ake nema ruwa a jallo. Zagazola Makama dake wallafa
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai sun samu nasarar kashe, Tahir Baga wani jigo kuma kwamanda a ƙungiyar Boko Haram a cigaba da farmakin da suke kaiwa maɓoya
Wani mamba a ƙungiyar ƴan ta’adda ta Boko Haram ma suna, Sajeh Yaga ya miƙa kansa ga dakarun rundunar Operation Haɗin Kai dake arewa maso gabashin jihar Borno. Bayanai sun
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana’anta da mayaƙan kungiyar ISWAP suke ƙera bama-bamai. Masana’antar ƙera bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake ƙaramar hukumar Damboa ta jihar
Hedikwatar tsaro ta ce dakarun Operation Hadin Kai, a ranar Juma’a, sun kashe ‘yan ta’adda shida, bayan wani harin kwantan bauna da suka kai a hanyar Buratai-Buni Gari, a jihar
Dakarun sojojin Najeriya a wani samame daban-daban da suka kai a jihohin Zamfara da Katsina sun kashe ‘yan ta’adda 11. A garin Zamafara, an kai samame maboyar wani shugaban ‘yan
Dakarun sojan Najeriya na rundunar, Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan Boko Haram uku a ƙaramar hukumar Bama dake jihar Borno. A cewar Zagazola Makama wani masani dake wallafa bayanai
Gwamnatin jihar Katsina ta ce mata 10 ne da kuma ƙananan yara tara aka ceto daga cikin mutanen da ƴan fashin daji suka yi garkuwa da su watan da ya