Sojojin rundunar kasa da kasa dake yaki da yan ta’ada a yankin tafkin Chadi ta ce yan ta’adda masu yawa ne suka mika wuya ga rundunar. Mai magana da yawun
Sojojin rundunar kasa da kasa dake yaki da yan ta’ada a yankin tafkin Chadi ta ce yan ta’adda masu yawa ne suka mika wuya ga rundunar. Mai magana da yawun
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun kashe akalla mutane 10 da ake zargin yan bindiga ne a jihar Zamfara. A cewar Zagazola Makama wanda yake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro
‘Yan bindiga a maboyarsu da ke kewayen Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Jangala a Jihar Kaduna an ce sun tsere bayan da sojoji sama da 100 suka mamaye dajin
Dakarun Operation Hadarin Daji sun ceto mutane 24 da aka yi garkuwa da su tare da kawar da masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara. Hakan ya fito ne a
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin rundunar Operation Delta Safe sun samu nasarar lalata haramtattun wuraren da ake tace ɗanyen man fetur guda 41 a cikin makonni biyu. A yayin
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce sojoji sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama a karamar hukumar Giwa dake jihar. Samuel Aruwan kwamishinan tsaro na jihar shi ne ya bayyana
Rundunar sojan Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar kwato makamai masu yawa a hannun mayakan Boko Haram a yankin arewa maso gabas. A cikin wata sanarwa da
Dakarun soja sun samu nasarar ce to wasu mutane uku daga hannun masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna. Kwamishinan tsaro na jihar, Samuel Aruwan shi ne ya bayyana haka
Sojojin Najeriya sun samu nasarar kakkabe wata maboyar yan bindiga tare da ceto Wasu mata da aka yi garkuwa da su a Chikun dake jihar Kaduna. Biyo bayan nasarar da
Rundunar sojan Najeriya ta samu nasarar kama makamai da suka hada bindigogi hodar hada bam a jihar. Rundunar ta samu gagarumin wannan nasara ne biyo bayan bata kashin da suka
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ce ta ƙaddamar da wani gagarumin atisaye domin tunkarar matsalolin tsaron da ke damun ƙasar. Rundunar sojin ta kira ƙaddamar da atisayen ne da
Rundunar sojin sama ta Najeriya, ta ce wani sojanta ya kubuta bayan da ‘yan bindiga suka budewa jirgin da yake ciki wuta yayin da yake aikin yakar ‘yan fashin daji.
VOA Hausa— Rahotanni daga Najeriya na cewa wani jirgin yakin saman Najeriya ya kashe wasu dakarun kasar bisa kuskure a yankin Mainok na jihar Borno da ke arewacin kasar. Dakarun
Asalin hoton, Getty Images Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta da ke aiki karkashin Operation Lafiya Dole sun cafke wani da ake zargin yana yiwa Boko Haram leken asiri a