Sojoji sun ceto mutane uku daga hannun masu garkuwa da mutane a Kaduna

Dakarun soja sun samu nasarar ce to wasu mutane uku daga hannun masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna.

Kwamishinan tsaro na jihar, Samuel Aruwan shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Aruwan ya ce an samu nasarar ce to mutanen ne tare da lalata maboyar yan bindigar a dazukan Chikun, Kachia da kuma Kajuru.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...