Dakarun Sashe na 7 na Sojin Najeriya sun kama wasu da ake zargin masu safarar makamai tare da ƙwato bindigogi 7 ba bisa ƙa’ida ba a wani samame da suka
Dakarun Sashe na 7 na Sojin Najeriya sun kama wasu da ake zargin masu safarar makamai tare da ƙwato bindigogi 7 ba bisa ƙa’ida ba a wani samame da suka
Wani mekaniƙi mazaunin Kaduna, Aliyu Muhammed, ya zargi wasu jami’an ’yan sanda da mika matarsa, Ummulkhairi Muhammed, ga wasu fusatattun mutane da suka kashe ta tare da kona gawarta bayan
Rundunar ’yan sandan jihar Kaduna ta gurfanar da mutum ashirin da huɗu a gaban kotu bisa zargin hannu a kisan wata mata da aka zarga da satar yaro a yankin
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta
Mutane tara da suka haɗa da yara shida masu zuwa makaranta, direbansu da wasu manya biyu sun samu ’yanci bayan sun shafe kwanaki 36 a hannun masu garkuwa da mutane
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bai wa maniyyatan jihar da ke Saudiyya kyautar Riyal ɗari uku-uku yayin da ya kai musu ziyara a sansaninsu da ke Muna. Sanarwar da
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma fashi da makami a jihar Kaduna dama makotan
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da kwangilolin ayyukan jirgin ƙasa guda uku da kudinsu ya kai dala biliyan 2.99 a jihohin Lagos, Kano da Kaduna. Ministan kudi kuma
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma bayar umarnin biyansa diyar naira
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya sake gurfana a gaban Babbar Kotun Jihar Kaduna a ranar Talata, bisa tuhume-tuhumen da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC)
Hukumar ICPC dake yaki da hana ci da karɓar rashawa ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai. Tun ranar 19 ga watan Fabrairu ne ke tsare da El-Rufai.
Iyalan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, sun sanar da rasuwar mahaifiyarsa. A wata sanarwa da iyalan suka fitar a ranar Juma’a, sun tabbatar da cewa ta rasu ne a
Hukumar ICPC dake hana ci da karɓar rashawa ta sanar da cewa a ranar Tal za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai a gaban kotu. El-Rufai
Iyalan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, sun bayyana cewa ci gaba da riƙe shi a tsare ya saba wa dokokin Najeriya, inda suka kuma zargi ana amfani da hukumar
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya maka Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) a kotu, kamar yadda mai magana da yawunsa, Muyiwa Adekeye, ya bayyana a
Jami’an hukumar ICPC dake hana ci da karɓar rashawa sun gudanar da bincike a gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai dake Abuja. Muyiwa Adekeye mai taimakawa El-Rufai kan
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai kamar yadda wasu majiyoyi dake hukumar su ka tabbatar. El-Rufai
Dan Majalisar Jihar Kaduna, Hon. Usman Garba Zingo, ya shaki iskar ’yanci bayan da ’yan bindiga suka sake shi a yammacin ranar Lahadi, lamarin da ya sanya iyalansa, magoya bayansa
Yan bindiga sun yi garkuwa da Umar Iyale wani shahararren dan jarida daga gidansa dake Danhonu II dake Kaduna Millennium City. Iyale wanda yake kwance yana jinyar wani ciwo da
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta gano gawar wani mutum da aka sace a Abuja, inda aka tsinci shi da raunukan harbi a jikinsa a kan titin Kabode da ke