Sojojin sun kwato tarin makamai a hannun Boko Haram

Rundunar sojan Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar kwato makamai masu yawa a hannun mayakan Boko Haram a yankin arewa maso gabas.

A cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar ta ce dakarunta na rundunar Hadin Kai sun samu nasarar kai harin ne da taimakon jiragen yaki daga rundunar sojan sama.

Sanarwa ta kara da cewa an kai farmakin ne a wajen kan titin Wajiroko-Damboa.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...