Sojoji sun kashe yan bindiga da dama a Kaduna

Gwamnatin jihar Kaduna ta ce sojoji sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama a karamar hukumar Giwa dake jihar.

Samuel Aruwan kwamishinan tsaro na jihar shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Talata.

Ya ce an kashe yan bindigar ne a wani farmaki da sojoji suka kai kan maboyarsu.

Sanarwar ta kara da cewa da yawa daga cikin yan bindigar sun tsere da raunin harbin bindiga ya zuwa yankin Hayin Siddi

More News

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan IPOB 5

Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar...

ĆŠan agajin Izala ya samu lambar yabo, kujerar hajji, kyautar mota bayan ya tsinci naira miliyan 100 ya mayar wa mai su

Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da...