Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.
Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.
Sojojin Rundunar 22 Armoured Brigade ta rundunar sojin Najeriya da ke Sobi a jihar Kwara sun ceto mutane tara da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a yankin Matokun
Rundunar Sojin Najeriya ta karyata rahotannin da ke cewa ‘yan bindiga sun kai hari kan dakarunta a Obanla, Jihar Kwara, inda suka kwace bindigogi da harsasai. A wata sanarwa da
Sojojin Operation Hadin Kai sun sanar da cewa sun gano makamai da wasu kayayyaki yayin wani samamen duba bayan hare-haren sama da aka kai kan mayakan ISWAP a garuruwan Banki
Kotun Sojoji ta musamman da ke zama a sansanin Maxwell Khobe, Jos, ta yanke wa wani soja mai suna Private Lukman Musa hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe
Dakarun tsaro sun tabbatar da dawowar zaman lafiya a kauyen Dadu da ke karamar hukumar Kwali a Babban Birnin Tarayya, bayan tashin hankalin da ya faru tsakanin manoma da makiyaya
Sojojin Najeriya hudu sun samu raunuka a wani hatsarin mota da su ka yi a Tsaunin Mambila dake jihar Taraba. Hatsarin ya faru ne a ranar Alhamis ayayin da sojoji
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta dake aiki a Rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar kashe gawurtaccen dan bindiga da ake kira da Dan Dari Biyar a lokacin da
Rundunar sojan Najeriya ta ce sojoji 17 aka kashe yayin wani farmaki da su kai domin dakile kutsen da yan bindinga su ka yi shirya yi a garin Bangi dake
Dakarun sojan Najeriya da suka fito daga Birged ta 7 kuma suke aiki da rundunar Operation Fansan Yamma sun kashe yan fashin daji takwas a jihar Katsina. Yan ta’addar sun
Kungiyar Sanatocin Arewa(NSF) ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta samarwa da sojoji da kuma sauran jami’an tsaro makamai na zamani domin su yi yaki ta’addanci da kuma fadace-fadace a
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki da rundunar Operation Fansar Yamma wacce ke aikikin samar da tsaro a jihohin yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga 10
Dakarun tsaro na Najeriya sun kashe akalla ‘yan bindiga 45 a wani samame da suka kai kusa da garin Kuchi da ke karamar hukumar Munya a Jihar Neja. Wani masani
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Fansar Yamma da take yaki da yan bindiga a yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama
Dakarun sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro a jihar Plateau ta Operation Safe Haven sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin yan bindiga ne a kusa da
Rundunar sojoji da ke karkashin aikin Operation FANSAN YANMA ta yi nasarar kubutar da mutane 50 da kuma kwato shanu 32 da aka sace, bayan sun dakile wani hari da
Hereditar tsaron Najeriya ta bayyana cewa, dakarun Operation Delta Safe sun kama mutane 49 da ake zargi da hannu a satar mai tare da lalata masana’antun tace danyen mai haramtattu
Sojojin Najeriya sun kama wasu fitattun masu garkuwa da mutane guda biyu, Bashir Mohammed da Ismail Mohammad, a Jihar Filato. Rundunar sojin ta bayyana hakan ne a shafinta na Facebook
Dakarun soja dake aiki da ayarin motocin gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum sun daƙile wani farmaki da mayaƙan Boko Haram suka kai kan jerin ayarin gwamnan akan hanyar Buni-Gari
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta da suka fito daga runduna ta 6 sun kai farmaki kan masu satar ɗanyen mai a yankin Neja Delta inda suka lalata haramtattun matatun