Ganduje ya ziyarci Abdullahi Adamu

Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci, Abdullahi Adamu tsohon shugaban jam’iyar APC na kasa.

Tun bayan da Abdullahi Adamu da sakataren jam’iyar APC na kasa Iyiola Omisore suka ajiye mukamansu ake rade-radin cewa Ganduje zai maye gurbinsa a matsayin sabon shugaban jam’iyar.

Wata majiya dake kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayyana cewa tuni shugaban kasar ya nuna goyon bayansa ga yunkurin dora,Ganduje a matsayin shugaban jam’iyar.

More News

Wani jami’in kwastam ya harbe kansa har lahira a Kano

Wani jami'in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar Æ´an...

Wani jami’in kwastam ya harbe kansa har lahira a Kano

Wani jami'in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar Æ´an...

Peter Obi Ya Ziyarci Atiku Da Sule Lamido A Abuja

Peter Obi ɗantakarar shugaban ƙasa a jam'iyar LP a zaɓen shekarar 2023 ya ziyarci tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar a. Abuja ranar Litinin. Atiku...

Wani mutumi ya yi garkuwa tare da kashe Æ´ar’uwarsa a Kaduna

A ranar Lahadin ne mazauna birnin Zariya na jihar Kaduna suka shiga alhini cikin alhini sakamakon kama wani mai suna AbdulAzeez Idris da ake...