Kwankwaso Ya Kaiwa Dahiru Mangal Ziyarar Ta’aziyyar Matarsa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyar NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan,Alhaji Dahiru Barau Mangal biyo bayan mutuwar mai dakinsa.

A yayin ta’aziyyar jagoran jam’iyar ta NNPP ya bayyana marigayiyar a matsayin mata biyayya.

Kwankwaso na tare da Alhaji Buba Galadima da kuma wasu jiga-jigan jam’iyar NNPP.

More from this stream

Recomended