Buhari ya kai ziyarar ta’aziyya gidan Mangal

Babban dan kasuwa, Alhaji Dahiru Barau Mangal na cigaba da karbar manyan mutane dake kai masa ziyarar ta’aziyyar matarsa.

A ranar Laraba tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya shiga sahun wadanda suka kai wa dan kasuwar ziyarar ta’aziyyar matarsa, Hajiya Aisha Dahiru Mangal.

Gwamna Dikko Umaru Radda shi ne ya raka Buhari gida Mangal.

Tsohon mai taimakawa shugaban kasar, Sabiu Tunde na tare da Buhari a yayin ziyarar.

Buhari ya yi addu’ar Allah Ya jikan marigayiyar Ya kuma bawa iyalanta hakurin jure rashin da suka yi.

More News

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...