Za A Kammala Kwashe Alhazan Najeriya Ranar Asabar

Hukumar Aikin Hajji Ta Kasa NAHCON ta ce za a kammala kwashe alhazan Najeriya zuwa kasar Saudiyya a ranar Asabar 24 ga watan Yuni.

A wata sanarwa da aka fitar ranar Alhamis, mataimakiyar daraktan yaÉ—a labarai a hukumar ta NAHCON, Fatima Usara ta ce dukkanin kamfanonin da suke aikin dakon É—aukan alhazan za su kammala kafin ko kuma ranar Asabar.

Usara ta ce alhazan Najeriya sama da 71000 ne aka dauke su ya zuwa Madina da kuma Jeedah a kasar Saudiyya.

Ta shawarci maniyyata da har yanzu ba a tuntube su ba da su ziyarci ofisoshinmu hukumomin alhazai dake kusa da su domin gabatar da bayanan su da kuma tabbatar da lokacin tafiyarsu.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...