Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom yanzu haka na ofishin hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati. Hukumar EFCC ta gayyacin gwamnan ne domin ya amsa wasu
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom yanzu haka na ofishin hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati. Hukumar EFCC ta gayyacin gwamnan ne domin ya amsa wasu
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kori Babban Sufeton Ƴan Sandan Najeriya, Usman Baba Alkali inda ya maye gurbinsa da na’ibin sufeto janar , Kayode Egbetokun a matsayin shugaban rikon.
Gwamnatin tarayya ta cigaba da tattaunawa da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan matakan za a bi domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur. A ranar 5 Yuni ne
Tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha ya tsallake rijiya da baya biyo bayan harin da wasu yan bindiga suka kai kan ayarin motocin sa. Ayarin motocin nasa na kan hanyarsu
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin hamshaqin attajirin nan ɗan ƙasar Amurika, Bill Gates a fadar Aso Rock dake Abuja. A yayin ziyarar Gates na tare da shugaban
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun sace Ibrahim Bodunde Oyinlade babban limamin garin Uso dake karamar hukumar Owo ta jihar Ondo. Kamfanin Dilllancin Labarai na Najeriya NAN ya
Garba Madami, mamba a majalisar dokokin jihar Kaduna ya mutu. Madami dan jam’iyar PDP na wakiltar mazabar Chikun a majalisar ya mutu a wani asibiti dake Kaduna. Ba’asan musabbabin mutuwarsa
Wasu mayakan da ake zaton yan kungiyar Boko Haram ne sun kashe manoma 15 a wasu hare-hare kan garuruwa biyu dake ƙaramar hukumar Jere ta jihar Borno. A cewar Zagazola
Abdulkarim Chukkol daraktan gudanarwa a hukumar EFCC mai yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ya kama aiki a matsayin shugaban riko na hukumar. A ranar Laraba ne shugaban
Gwamnatin jihar Borno ta ce an tsawaita shekarun yin ritaya na ma’aikatan lafiya a jihar daga shekarun aiki 35 zuwa 40 ko kuma shekaru 65 na haihuwa. A wata sanarwa
Gwamnatin tarayya ta ce tana nan tana tsara hanyoyin da za abi domin raba bashin da za a bawa dalibai daga watan Satumba. David Adejo, babban sakataren ma’aikatar ilimi shi
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da sarakuna biyu daga jihar Niger a fadar Aso Rock dake Abuja. Shugaban kasar ya gana da Sarkin Borgu, Mohammed Halliru Dantoro da
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya nemi wata babbar kotu a jihar da ta hana hukumar EFCC binciken sa har abada akan bidiyon da aka fitar yana saka
An zaɓi, Jibrin Isma’il Falgore wakilin karamar hukumar Roggo a majalisar dokokin jihar Kano a matsayin sabon kakakin majalisar. Falgore mamba ne a jam’iyar NNPP dake da mafiya rinjaye mambobi
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan a fadar Aso Rock. Kawo yanzu babu wata sanarwa kan dalilin ganawar ta su. Bayan ganawa da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan a fadar Aso Rock. Kawo yanzu babu wata sanarwa kan dalilin ganawar ta su. Bayan ganawa da
Tsohon gwamnan Akwa Ibom sanata Godswill Akpabio ya zama sabon shugaban majalisar dattawa ta 10 da aka ƙaddamar a ranar Talata. Akpabio ya kayar da babban abokin hamayyarsa sanata Abdulaziz
Gwamnatin tarayya ta fitar da wani gargadi kan barkewar cutar anthrax a wasu daga cikin kasashe makota da kuma cin ganda. A wata sanarwa ranar Litinin,Ernest Umakhihe babban sakataren ma’aikatar
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya yi afuwa ga fursunoni 80 dake gidajen gyaran hali daban-daban a jihar. Sakataren gwamnatin jihar, Abubakar Usman ya ce yin afuwa ga daurarrun na
Mutane biyu dake takarar shugabancin majalisar wakilai ta tarayya Aliyu Betara da Yusuf Gagdi sun janye takararsu inda suka goyi bayan Tajuddeen Abbas wanda shi ne ɗantakar da jam’iyar APC