Tinubu ya gana da sarakunan Borgu da Kontagora

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da sarakuna biyu daga jihar Niger a fadar Aso Rock dake Abuja.

Shugaban kasar ya gana da Sarkin Borgu, Mohammed Halliru Dantoro da kuma takwaransa na Kontagora, Muhammad Barau.

Har ila yau Tinubu ya gana da tsohon gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari.

Tinubu ya kuma samu ganawa da shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari da kuma, Samuel Ogbuku shugaban hukumar NDDC ta bunƙasa yankin Niger Delta.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...