Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri. Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri. Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu
Biyo bayan gayyatar da gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya yi masa tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wasu ayyuka a birnin Kaduna. Ayyukan da
A yanzu dai za a iya cewa ruwa tasha bayan da gwamnatin jihar Kano ta wanke, Hon. Alhassan Ado Doguwa daga zargin aika ta kisan kai da ake masa. A
A yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karrama zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da lambar yabo mafi girma ta GCFR. Har ila yau Buhari ya karrama zaɓaɓɓen mataimakin
Kwana biyar gabanin ya sauka daga mulki shugaban kasa, Muhammad Buhari ya wani taron ganawa da kafatanin ma’aikatan da suke aiki a fadar Aso Rock. A mako mai zuwa ne
Jagoran jam’iyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kai wa tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ziyara a ranar Talata a gidansa na Hilltop Mansion dake garin Minna
Ɗantakar jam’iyyar APC a zaɓen sanatan Kano ta tsakiya, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da ƙara a kotun sauraron kararrakin zabe dake Kano inda yake kalubalantar nasarar da Rufa’i
Alhazan jihar Nasarawa da dama ne suka tsallake rijiya da baya a lokacin da motar da suke ciki tayi hatsari. Motar maniyyatan ta yi hatsari ne a ranar Laraba a
Biyo bayan cika sharuɗan da kotu ta gindaya masa a yanzu haka shahararren mawakin nan dan gidan Fela, Seun Kuti ya koma gida inda ya haɗu da iyalinsa bayan shafe
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon Firaministan Birtaniya, Tony Blair a Abuja. Blair shi ne shugaban cibiyar Tony Blair Institute For Good Governance A cikin wani
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata. An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya amince da tsige sarakuna biyu a jihar. Sarakunan da aka tsige sun haɗa da Mai Martaba Jonathan Paragua Zamuna na masarautar,Piriga da Mai
An tsaurara matakan tsaro a Daura mahaifar shugaban kasa, Muhammad Buhari gabanin dawowarsa gida bayan kammala wa’adin mulkin sa. Buhari zai sauka daga mulki a mako mai zuwa bayan kammala
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun samu nasarar kama matar da ta cakawa yarinya yar shekara 8 wuka a ciki. Kakakin rundunar yan sandan jihar, Abdullahi Haruna
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da wasu yan kasar China uku a gaban wata babbar kotun tarayya dake birnin Abuja inda ake zargin su da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta bayar da sanarwar ceto ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka a Najeriya su biyu da aka yi garkuwa da su a jihar. Mai magana da yawun
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta shirya gudanar da zaben kananan hukumomi a ranar 25 ga watan Nuwamba 2023. Sakataren gwamnatin Jihar, Baba Mallam Wali shi ne ya bayyana haka
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo Abuja bayan halartar bikin naɗin sarautar, Sarki Charles III na Birtaniya da aka yi. Da yammacin yau ne jirgin shugaban kasar ya sauka a
Bola Ahmad Tinubu zaɓaɓɓen shugaban kasa da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP a zaɓen shugaban kasa na 2023 sun yi wata ganawa ta tsawon