ÆŠantakar jam’iyyar APC a zaÉ“en sanatan Kano ta tsakiya, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da Æ™ara a kotun sauraron kararrakin zabe dake Kano inda yake kalubalantar nasarar da Rufa’i Sani Hanga ya samu na jam’iyyar NNPP.
Zaura ta hannun lauyansa, Ishaka Dikko ya roki kotun da ta ayyana shi a matsayin wanda ya lashen zaɓen kana ta jingine sanarwar da hukumar zaɓe ta INEC ta yi da baiwa Hanga nasara.
Ya yi zargin cewa zaÉ“en sanatan Kano ta tsakiya na cike da kura-kurai da kuma saÉ“a ka’idar dokokin zaÉ“e.
Amma kuma a martaninsu hukumar zabe ta INEC, Hanga da jam’iyar NNPP sun dage cewa an yi zaÉ“en kamar yadda dokar zabe ta shimfida.