AA Zaura ya kalubalanci nasarar Rufa’i Hanga a gaban kotu

ÆŠantakar jam’iyyar APC a zaÉ“en sanatan Kano ta tsakiya, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da Æ™ara a kotun sauraron kararrakin zabe dake Kano inda yake kalubalantar nasarar da Rufa’i Sani Hanga ya samu na jam’iyyar NNPP.

Zaura ta hannun lauyansa, Ishaka Dikko ya roki kotun da ta ayyana shi a matsayin wanda ya lashen zaɓen kana ta jingine sanarwar da hukumar zaɓe ta INEC ta yi da baiwa Hanga nasara.

Ya yi zargin cewa zaÉ“en sanatan Kano ta tsakiya na cike da kura-kurai da kuma saÉ“a ka’idar dokokin zaÉ“e.

Amma kuma a martaninsu hukumar zabe ta INEC, Hanga da jam’iyar NNPP sun dage cewa an yi zaÉ“en kamar yadda dokar zabe ta shimfida.

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...