Yan kasar China uku sun gurfana a kotu kan hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba

Gwamnatin tarayya ta gurfanar da wasu yan kasar China uku a gaban wata babbar kotun tarayya dake birnin Abuja inda ake zargin su da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.

Hukumar tsaron Civil Defense ce ta gurfanar da mutanen a gaban kotun a madadin gwamnatin tarayya.

Mutanen da ake zargi da kuma kamfanin su Lian Hua Quarry Nigeria Limited ana musu tuhume-tuhume uku da suka haÉ—a da haÉ—a baki da kuma haÆ™ar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.

Lauya mai gabatar da aka Æ™ara, Alex Ojo ya bukaci a tsare waÉ—anda ake zargi a gidan yari har zuwa lokacin da za a fara sauraron shari’ar.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]