Maniyyata Daga Nasarawa Da Za Su Je Hajji A Jirgin Farko Sun Yi Hatsari

Alhazan jihar Nasarawa da dama ne suka tsallake rijiya da baya a lokacin da motar da suke ciki tayi hatsari.

Motar maniyyatan ta yi hatsari ne a ranar Laraba a kan hanyarsu ta zuwa Abuja inda za su hau jirgin farko a rana Alhamis.

Hatsarin da ya ritsa da bas mai daukar mutum 18 da suke ciki ne a yankin Kara da ke Karamar Hukumar Keffi ta Jihar Nasarawa.

Da dama daga cikin maniyatan sun jikkata amma ba a samu asarar rayuka ba.

More News

Ƴan bindiga sun buɗe wuta kan motar kulob ɗin Sunshine Stars

Ƴan wasa da kuma jagororin kungiya ne suka jikkata a wani hari da ƴan bindiga suka kai kan tawagar kungiyar kwallon kafa ta Sunshine...

Za a hukunta waɗanda ke da alhakin kai harin bam a ƙauyen Kaduna

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya ce wadanda suka kai harin bam da jirage marasa matuka a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi...

ÆŠalibai sun yi gagarumar zanga-zanga saboda satar dalibai a Lafia

Daliban Jami’ar Tarayya Lafia (Fulafia) sun fito kan tituna suna nuna rashin amincewa da ci gaba da yin garkuwa da ’yan’uwan da ake yi....

Sojoji sun kashe mayaƙan ISWAP 5 tare da lalata sansaninsu 4 a Borno

Sojojin rundunar kasa da kasa dake samar da tsaro a yankin tafkin Chadi sun kashe mayaƙa 6 na ƙungiyar ƴan ta'adda ta ISWAP...