Tinubu ya gana da Tony Blair

Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon Firaministan Birtaniya, Tony Blair a Abuja.

Blair shi ne shugaban cibiyar Tony Blair Institute For Good Governance

A cikin wani sako da ya wallafa Tinubu ya ce ganawar ta su ta mayar da hankali kan yadda Najeriya za ta cigaba da amfana daga ayyukan cibiyar dake fafutukar samar da gwamnati ta gari.

A yayin ganawar Tinubu na tare da mataimakinsa, Kashim Shettima da kuma kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila.

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...