Shugabannin Darikar Tijjaniya daga ƙasashen Aljeriya, Najeriya da kuma Senegal sun ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu domin yi masa ta’aziyar rasuwar, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Tawagar malaman dake wakiltar
Shugabannin Darikar Tijjaniya daga ƙasashen Aljeriya, Najeriya da kuma Senegal sun ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu domin yi masa ta’aziyar rasuwar, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Tawagar malaman dake wakiltar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma’aikatar harkokin
Abdulrahaman Abdulrazak gwamnan jihar Kwara ya yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da ya duba yiyuwar ƙara mafi ƙarancin albashi ya zuwa naira dubu 100. Abdulrazak ya bayyana
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar, a fadar Aso Rock dake Abuja. Ganawar ta gudana ne a ofishin shugaban ƙasa dake cikin
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Wale Edun daga mukaminsa na ministan kuɗi inda ya maye gurbinsa da Taiwo Oyedele wanda shi ne karamin ministan kudi. A wata sanarwa
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu a ranar Asabar ya gana da tsohon ministan tsaro, Janaral Theopillus Yakubu Danjuma a fadar Aso Rock dake Abuja. Fadar shugaban kasar ce ta sanar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON. An sanar da naɗin nasa ne a wata sanarwa da aka
A ranar Litinin ake sa ran shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai tafi ƙasar Turkiyya a wata ziyarar aiki da zai kai kasar. A wata sanarwa da aka fitar ranar
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ba ya cikin ’yan Arewa da ke haɗuwa domin cewa dole ne Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar mulki. Sai dai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai tafi Nahiyar Turai a ranar Alhamis inda zai yi hutun kwanaki 10. Mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka
Jam’iyar APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 na kananan hukumomin jihar Ribas a zaben jihar da aka gudanar. Hukumar zabe mai zaman kanta jihar RSIEC ce ta gudanar da zaben
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar da yakai birnin Rome na kasar Italiya inda ya halacci bikin kaddamar da Fafaroma Leo XIV. Jirgin shugaban kasar ya
Usman Bugaje tsohon dan majalisar wakilai ta tarayya ya ce gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ta kasa magance ko daya daga matsalolin da ta gada. Bugaje ya bayyana haka
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan da ya halarci taron shugabannin Afirika kan makamashi da aka yi a birnin Daresalam na ƙasar Tanzania. Shugaban kasar ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu sun haɗu da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar a babban masallacin ƙasa dake Abuja. Mutanen biyu sun haɗu ne a wurin bikin ƴar gidan
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi kira ga majalisar dattawa da ta tabbatar da sunayen mutane 7 da ya tura majalisar da zai naɗa a matsayin ministoci a gwamnatinsa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan da ya shafe mako biyu yana hutu a Birtaniya. Shugaban ƙasar ya sauka a filin jirgin saman Abuja da maraicen
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Talata da ƙarfe 07:00 na safe. Bayo Onanuga mai bawa shugaban ƙasa shawara kan tsare-tsare da