Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Maiduguri domin jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Borno kan ambaliyar ruwa da ta faru a jihar. A ranar 10 ga watan Satumba ne
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Maiduguri domin jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Borno kan ambaliyar ruwa da ta faru a jihar. A ranar 10 ga watan Satumba ne
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin mai riƙon muƙamin Babbar Mai Shari’a ta Najeriya. Bikin rantsuwar ya gudana ne ranar Juma’a a
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Malabo babban birnin ƙasar Equatorial Guinea inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A ranar Talata fadar shugaban ƙasa ta fitar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Malabo babban birnin ƙasar Equatorial Guinea inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A ranar Talata fadar shugaban ƙasa ta fitar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yiwa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Lahadi kan zanga-zangar matsin rayuwa da ake gudanarwa a sassa daban-daban na ƙasarnan. A wata sanarwa da
Gamayyar kungiyoyin ƙwadago za su sake ganawa da shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu a cikin kwanaki bakwai domin cigaba da tattaunawa kan mafi ƙarancin albashi. Da take magana da ƴan
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sanar da ƙirƙirar ma’aikatar bunƙasa kiwon dabbobi. Tinubu ya sanar da kafa sabuwar ma’aikatar a wurin ƙaddamar da kwamitin shugaban ƙasa kan sauya yadda
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasashen Saudiya da Nezaland. A ranar 22 ga watan Afrilu ne shugaban ƙasar ya bar birnin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a fadar Aso Rock dake Abuja. Babu wata sanarwa da aka fitar kan makasudin taro sai dai ana ganin
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai halarci taron ƙasar Saudiya da kasashen Afrika da kuma taron kasashen Larabawa da na Afrika da za ayi a birnin Riyadh na kasar Saudiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da firaministan kasar, India Narendra Modi a ranar farko ta taron G20. A ranar 4 ga watan Satumba ne Tinubu ya bar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Yariman Bakura ya ce shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nemi da ya jagoranci sulhu tsakanin gwamna Dauda Lawal Dare da kuma tsohon gwamna
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kori Babban Sufeton Ƴan Sandan Najeriya, Usman Baba Alkali inda ya maye gurbinsa da na’ibin sufeto janar , Kayode Egbetokun a matsayin shugaban rikon.
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin hamshaqin attajirin nan ɗan ƙasar Amurika, Bill Gates a fadar Aso Rock dake Abuja. A yayin ziyarar Gates na tare da shugaban
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan a fadar Aso Rock. Kawo yanzu babu wata sanarwa kan dalilin ganawar ta su. Bayan ganawa da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan a fadar Aso Rock. Kawo yanzu babu wata sanarwa kan dalilin ganawar ta su. Bayan ganawa da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar. Willie Bassey daraktan yaɗa
Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne karo farko da aka gudanar da irin wannan ganawa tun
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon Firaministan Birtaniya, Tony Blair a Abuja. Blair shi ne shugaban cibiyar Tony Blair Institute For Good Governance A cikin wani
Nigeria’s President-elect, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu is currently in Daura, Katsina State where he is meeting with President Muhammadu Buhari. Tinubu flew in from Abuja on Wednesday night, few hours