Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a fadar Aso Rock dake Abuja.

Babu wata sanarwa da aka fitar kan makasudin taro sai dai ana ganin kiran taron da shugaban kasar yayi baya rasa nasaba da yadda sha’anin tsaro ke cigaba da taÉ“arÉ“arewa musamman a yankin birnin tarayya Abuja.

A ranar Lahadi ne masu garkuwa da mutane suka kashe Nabeeha É—aya daga cikin yan gida mata su shida da aka yi garkuwa dasu a matsayin gargadi ga iyayenta kan yadda suka gaza biyan kuÉ—in fansar miliyan 60 da aka saka musu.

More News

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...