Tinubu ya dakatar da Emefiele

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele.

Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar.

Willie Bassey daraktan yaɗa labarai a ofishin sakataren gwamnatin tarayyar shi ne ya sanar da haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Sanarwar ta ce dakatarwar ta fara aiki nan take.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]