Tinubu ya dakatar da Emefiele

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele.

Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar.

Willie Bassey daraktan yaɗa labarai a ofishin sakataren gwamnatin tarayyar shi ne ya sanar da haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Sanarwar ta ce dakatarwar ta fara aiki nan take.

Join Us
  • Facebook38.5K
  • X Network32.1K
  • Behance56.2K
  • Instagram18.9K
Deal Of The Month

    Stay Informed With the Latest & Most Important News

    Loading

    Signing-in 3 seconds...

    Signing-up 3 seconds...