Tinubu ya dakatar da Emefiele

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele.

Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar.

Willie Bassey daraktan yaɗa labarai a ofishin sakataren gwamnatin tarayyar shi ne ya sanar da haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Sanarwar ta ce dakatarwar ta fara aiki nan take.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]