An yi bikin bawa Tinubu da Shettima lambar yabo

A yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karrama zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da lambar yabo mafi girma ta GCFR.

Har ila yau Buhari ya karrama zaɓaɓɓen mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima da lambar yabo ta GCON.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]