Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mika fom din takararsa na shugaban kasa a jam’iyar APC inda kuma ya amince ya tsaya takara a karo na biyu tare da mataimakinsa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mika fom din takararsa na shugaban kasa a jam’iyar APC inda kuma ya amince ya tsaya takara a karo na biyu tare da mataimakinsa
Yan takara gwamna shida ƙarƙashin jam’iyar APC daga jihar Yobe sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima kan rikicin da ya biyo bayan fitar da ɗantakarar gwamna da aka
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar ta’aziya gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai wanda Allah Ya yi wa mahaifiyarsa rasuwa a kasar Masar. Kamfanin Dillancin Labaran
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Bilyaminu Moriki ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Moriki ya koma jam’iyar APC tare da wasu mambobin majalisar su 12. Shugaban majalisar
Gwamnatin tarayya ta sanar da bayar da tallafin naira biliyan 5 ga mutanen da bala’in gobarar kasuwar Singa ya shafa. Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ya sanar da haka
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da rahotannin da ke yawo a kafafen yada labarai da ke cewa ana shirin sauya Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, a matsayin
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo gida birnin tarayya Abuja bayan ya shafe kusan mako guda a kasashen Guinea Conarkry da kuma Switzerland. Shettima ya sauka a filin jirgin
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa birnin Kebbi babban birnin jihar Kebbi inda zai gana da iyayen daliban Makarantar Sakandaren Yan Mata dake Maga da wasu yan bindiga su
Tsohon Gwamnan Jihar Borno, Sanata Ali Modu Sheriff, ya karyata rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke cewa ya zargi Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, da kafa
Mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima ya kai wa iyalan marigayi Muhammad Buhari ziyarar ta’aziya a gidan da su ke zaune a birnin London. Shettima ya kuma gana da Mammman Daura dan
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya bar Abuja domin wakiltar Nijeriya a taron shekara-shekara na Tattalin Arziƙi na Duniya (WEF) na 2025, wanda za a gudanar a Davos, Switzerland. A
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya dawo gida Najeriya bayan da ya halarci Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ya gudana a hedkwatar majalisar dake birnin New
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Najeriya a wurin babban taron Majalisar Dinkin Duniya da ake gudanarwa a hedkwatar majalisar dake birnin New York na ƙasar Amurka. Shettima
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ba ya daukar lamarin kalubalen tsaron kasar da wasa. Shettima ya bayyana haka ne a ranar Litinin yayin da
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya karbi bakuncin iyalan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai a gidansa dake unguwar Asokoro a
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya ziyarci mutanen da suka jikkata a harin ƙunar baƙin wake da aka kai a jihar Borno. A ranar Asabar ne wasu mata da ake
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar jaje da ta’aziyya jihar Kaduna na mutanen da harin jirgin sojoji ya kashe a ƙauyen Tudun Biri dake jihar. Shettima ya sauka
Gwamnatin tarayya ta sanar da ware Naira biliyan 5 ga kowace jiha ta tarayya, ciki har da babban birnin tarayya domin rage tasirin cire tallafin man fetur. Gwamnan Jihar Borno,
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar sun haɗu a wurin ɗaurin aure a Abuja ranar Asabar. Irin wannan haɗuwa da ba kasafai ba
A yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karrama zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da lambar yabo mafi girma ta GCFR. Har ila yau Buhari ya karrama zaɓaɓɓen mataimakin