Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gargadi ‘yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu tallafa wa ta’addanci da su mika wuya ko kuma su fuskanci matakin hukuma mai tsauri.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gargadi ‘yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu tallafa wa ta’addanci da su mika wuya ko kuma su fuskanci matakin hukuma mai tsauri.
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunan, Joseph Olasukanmi Tegbe a matsayin wanda zai naɗa sabon ministan wutar lantarki. Mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga shi
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Juma’a ya ƙaddamar da wasu ayyukan raya kasa a jihar Bayelsa a wata ziyarar aiki da ya kai jihar. Ɗaya daga cikin manyan
Shugaban kasa Bola Ahmad zai kai ziyarar aiki ta kwana guda jihar Kebbi a ranar Asabar. A wata sanarwa ranar Juma’a mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ya
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ziyarar aiki da ya kai kasar Turkiyya. Jirgin da ya dauko shugaban kasar ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya da ke Azare zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, domin karrama marigayi fitaccen malamin addinin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da Bernard Doro da Kingsley Udeh a matsayin ministoci a majalisar zartarwa ta tarayya a yayin wani gajeren biki da aka yi a
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya share gwamnan Lagos Babajide Sanwo-Olu a ranar Asabar a wurin bikin kaddamar da aikin titin Lagos zuwa Calabar a jihar. Kaddamar da mason farko
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Rome inda zai halarci bikin nada sabon Fafaroma Leo XIV a matsayin jagoran mabiya cocin katolika na duniya. A cikin wata sanarwa
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ce shi da wasu ƴan adawa za su samar da wata haɗaka ta jam’iyyu da za ta ƙwace mulki daga jam’iyar APC a
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai rantsar da sababbin ministoci a ranar Litinin bayan da majalisar dattawa ta tabbatar da su. Mashawarci na musamman ga shugaban ƙasar kan kafafen yaɗa labarai,
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da sunayen mutane 7 da shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantance su a matsayin ministoci. An tabbatar da mutanen ne bayan zaman
Ƙudurin kafa dokar kafa Jami’ar Karatun Yaruka Ta Bola Ahmad Tinubu ya tsallake karatun farko a majalisar wakilai ta tarayya. Mataimakin shugaban majalisar, Benjamin Kalu da kuma wasu ƴan majalisar
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Najeriya a wurin babban taron Majalisar Dinkin Duniya da ake gudanarwa a hedkwatar majalisar dake birnin New York na ƙasar Amurka. Shettima
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya samu kyakkyawar tarba daga Sarki Charles na Birtaniya a fadar Buckingham a wata ziyara da yakai. Wannan ce ganawa ta farko da shugabannin biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya tashi daga filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja akan hanyarsa ta zuwa ƙasar China. Mai magana da yawun shugaban ƙasar, Ajuri Ngelale a
Mako guda bayan ya dawo daga tafiyar ziyarar da yakai ƙasar, Faransa, shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya fara shirye-shiryen tafiya zuwa ƙasar China. A cewar mai magana da yawun
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu na gudanar da wata ganawa ta sirri gwamnonin jihohia a fadar Aso Rock dake Abuja. Taron ganawar na zuwa ne bayan da shugaban ƙasar ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu na gudanar da wata ganawa ta sirri gwamnonin jihohia a fadar Aso Rock dake Abuja. Taron ganawar na zuwa ne bayan da shugaban ƙasar ya
An sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a matsayin shugaban ƙungiyar tattalin arzikin ƙasashen Afrika ta yamma wato ECOWAS. An zaɓi Tinubu a matsayin sabon shugaban ƙungiyar a wurin