Abokai, abokanan siyasa, iyalai, gwamnoni da kuma sarakuna, malaman addini da kuma masu fatan alheri sun tattaru a Abuja a ranar Litinin domin taron shekara guda da rasuwar tsohon shugaban
Abokai, abokanan siyasa, iyalai, gwamnoni da kuma sarakuna, malaman addini da kuma masu fatan alheri sun tattaru a Abuja a ranar Litinin domin taron shekara guda da rasuwar tsohon shugaban
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta bayar da sammacin kama Saleh Mamman tsohon ministan wutar lantarki bayan da ya gaza bayyana kansa a gaban kotun. A zaman kotun na ranar
Mai ɗakin tsohon shugaban Najeriya, Marigayin Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da ƴarta Hanan Buhari da wasu ƴan’uwanta, sun ziyarci jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, a masaukinsa da ke ƙasar
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II ya kai wa iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ziyarar ta’aziyar rayuwarsa. Sarkin ya ziyarci iyalan marigayi Buhari ne a gidan
An binne tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura, jihar Katsina, da misalin ƙarfe 5:50 na yamma, a ranar Lahadi 13 ga watan Yuli, 2025. Buhari ya
Mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima ya kai wa iyalan marigayi Muhammad Buhari ziyarar ta’aziya a gidan da su ke zaune a birnin London. Shettima ya kuma gana da Mammman Daura dan
Tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari ya rasu a birnin London bayan da ya shafe kwanaki yana jinya. Mai magana da yawun tsohon shugaban kasar, Mallam Garba Shehu shi ne ya
Muhammad Abdullahi tsohon ministan muhalli a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Karkashin gwamnatin Buhari da farko an nada Abdullah karamin ministan
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya karbi bakuncin tawagar wakilan gwamnonin jam’iyar APC a gidansa dake Kaduna a ranar Litinin. Tawagar ta samu jagorancin, Hope Uzodinma gwamnan jihar Imo wanda
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan da ya shafe kusan shekaru biyu a gidansa dake Daura. Wannan ne karon farko da Buhari ya
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan da ya shafe kusan shekaru biyu a gidansa dake Daura. Wannan ne karon farko da Buhari ya
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya ce yanzu yana rayuwa ne da kuɗin hayar ɗaya daga cikin gidajensa dake Kaduna. Buhari ya fadi haka ne a ranar Asabar a wurin
Bankin Samar da Cigaba na ƙasar China wato China Development Bank(CDB) ya amince da bayar da bashin dala miliyan $254.76 domin gina layin dogo daga Kano zuwa Kaduna. A wata
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana rashin jin dadinsa kan ikirarin Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu cewa ba zai binciki yadda aka kashe kudaden tsaro
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhininsa tare da aika sakon ta’aziyya ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da jerin munanan rashe-rashe da suka auku a jihohin Oyo,
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya kai ziyarar jaje jihar Borno. Buhari ya kai ziyarar jajen ambaliyar ruwa da ta faɗawa birnin Maiduguri sakamakon fashewar madatsar ruwa ta Alou dake
Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta koma sayar da mai a tsohon farashin kuɗin mai na watan Yunin shekarar 2023. Kiran na TUC na
Tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman ya yanke jiki ya faɗi a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja. Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ce
Mataimakin shugaban ƙasa ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura. Kawo yanzu babu wata sanarwa da aka fitar kan makasudin ziyarar ta Shettima zuwa Daura. A
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba ta dauki batun rashin tsaro da muhimmanci ba. Matawalle wanda ya