Shahararren mawakin siyasar Hausa, Dauda Kahutu, wanda aka fi sani da Rarara, ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da mikawa shugaban kasa Bola Tinubu ƙasa a cikin mummunan yanayin
Shahararren mawakin siyasar Hausa, Dauda Kahutu, wanda aka fi sani da Rarara, ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da mikawa shugaban kasa Bola Tinubu ƙasa a cikin mummunan yanayin
1. Shinkafa2. Siminti3. Magarin – (Botar Biredi)4. Man Kwantirola5. Man gyada6. Man alayyahu da kayan lambu7. Nama da naman da aka sarrafa8. Kayan lambu da kayan lambun da aka sarrafa9.
Jami’ar Sufuri ta Muhammadu Buhari da ke Daura a Jihar Katsina na gab da kaddamar da ayyukanta don fara karatu har zuwa lokacin da Hukumar Kula da Jami’o’i ta kasa
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi nasarar kulla wata yarjejeniya mai cike da tarihi tsakanin Najeriya da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE), wanda ya kawo karshen dokar hana bizar da ta
Tsohon ministan sadarwa, Dr Isa Ali Ibrahim Pantami ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura. Tsohon ministan ya bayyana ziyarar ne cikin wani sako da ya
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura. A yayin ziyarar uwargidan shugaban kasar na tare da, Nana Kashim Shettima matar mataimakin
Babban dan kasuwa, Alhaji Dahiru Barau Mangal na cigaba da karbar manyan mutane dake kai masa ziyarar ta’aziyyar matarsa. A ranar Laraba tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya shiga sahun
A yammacin ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya isa Legas daga birnin Landan domin gudanar da bukukuwan sallar Eid-el-Kabir na ranar Laraba. A Jirgin na Gulfstream Tinubu ya isa
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta hanyar al-mundahana. Jaridar The Cable ta
Wasu daga cikin sabbin gwamnoni da suka kama aiki a ranar 29 ga watan Mayu da kuma wasu da suka sauka a ranar sun kai wa tsohon shugaban ƙasa, Muhammad
A yau Litinin ne shugaba Buhari ya isa mahaifarsa ta Daura bayan mika mulki ga Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Tinubu dai ya zama shugaban Najeriya ne bayan fafatawa da
Shirye-shiryen rantsar da sabon shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, yana kammala a filin wasa na Eagle Square da ke Abuja a yau Litinin. A yau din ne dai shugaba
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 29 ga watan Mayun 2023 a matsayin ranar hutu a fadin kasar nan a hukumance. Matakin dai shi ne baiwa dukkan ‘yan Najeriya damar
Yadda Shugaban Najeriya bai barin gado, Muhammadu Buhari, ya zagaya da Shugaba mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu, a cikin fadar shugaban kasa. Ranar Litinin ne dai za a rantsar
Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin kamfanin Nigeria Air, mai jigilar kayayyaki a Najeriya, ya kaddamar da tashinsa na farko zuwa filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke babban birnin
A yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karrama zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da lambar yabo mafi girma ta GCFR. Har ila yau Buhari ya karrama zaɓaɓɓen mataimakin
Zababben shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Alhamis, a Abuja, ya ce ba zai ci amanar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da miliyoyin ‘yan Nijeriya suka ba shi ba. Ya
Kwana biyar gabanin ya sauka daga mulki shugaban kasa, Muhammad Buhari ya wani taron ganawa da kafatanin ma’aikatan da suke aiki a fadar Aso Rock. A mako mai zuwa ne
Yayin da ya rage saura kwana biyar wa’adin mulkin Shugaba Muhammadu ya ƙare, shugaban ya yi bankwana da ma’aikatan fadar tasa. Bola Ahmed Tinubu dai shi ne wanda ya lashe