Gwamnatin Kano ta wanke Alhassan Doguwa daga zargin aikata kisan kai

A yanzu dai za a iya cewa ruwa tasha bayan da gwamnatin jihar Kano ta wanke, Hon. Alhassan Ado Doguwa daga zargin aika ta kisan kai da ake masa.

A wata sanarwar da ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta fitar ta ce bata da gamsassun hujjojin da za su saka ta tuhumar Doguwa kan zargin aikata kisan kai da kuma tayar da zaune tsaye da ake masa.

Sanarwar ta ce ma’aikatar ta dogara ne da rahoton bincike da hukumar yan sanda ta gabatar mata.

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...