Buhari ya ƙaddamar da ginin helkwatar hukumar Kwastam da aka kashe biliyan naira 19.6

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata.

An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake gundumar Maitama a Abuja.

Da yake magana da yan jaridu a ranar Litinin, Bashir Adeniyi mataimakin shugaban kwastam na kasa ya faɗa cewa an kashe naira biliyan 19.6 wajen ginin ofishin.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]