Buhari ya ƙaddamar da ginin helkwatar hukumar Kwastam da aka kashe biliyan naira 19.6

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata.

An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake gundumar Maitama a Abuja.

Da yake magana da yan jaridu a ranar Litinin, Bashir Adeniyi mataimakin shugaban kwastam na kasa ya faɗa cewa an kashe naira biliyan 19.6 wajen ginin ofishin.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]